Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Category: NIJAR

Labarai, NIJAR

Sojojin Nijar sun yi garkuwa da jakadan Faransa: Emmanuel Macron

Posted onSeptember 16, 2023September 16, 2023

Macron ya shaida wa manema labarai a ranar Juma’a cewa jakadan kasar a yanzu yana dogara ne a kan “abin da sojojin suke ba shi.” …

Labarai, NIJAR

Burkina Faso ta aika wa Nijar manyan motoci 265 cike da kayayyaki

Posted onSeptember 14, 2023September 14, 2023

Burkina Faso ta sha alwashin kare Nijar daga katsalandan na kasashen waje. Alfijir Labarai ta rawaito Burkina Faso ta aika wa Nijar manyan motoci 265 …

Labarai, NIJAR

Yan Nijar Sun Shiga Uƙuba Biyo Bayan Takunkumin ECOWAS – Majalisar Dinkin Duniya

Posted onAugust 30, 2023August 30, 2023

Majalisar Ɗinkin Duniya ta ce riKicin siyasar ƙasar Nijar haɗi da takunkuman da aka ƙaƙaba mata sakamakon juyin mulki ya jefa ɗimbin jama’ar ƙasar da …

Labarai, NIJAR

Sojojin Nijar Sun Katse Wuta Da Ruwa A Ofishin Jakadancin Faransa

Posted onAugust 28, 2023August 28, 2023

Duk hukumar da aka gano tana bai wa ofishin jakadancin Faransa wadannan abubuwa, za a dauke ta a matsayin “makiyiyar al’umma,” Alfijir Labarai ta rawaito …

Labarai, NIJAR

Irin Illolin Da Takunkumin ECOWAS Ya Fi Yiwa Al’ummar Najeriya Musamman Masu Iyaka Da Nijar

Posted onAugust 28, 2023August 28, 2023

Muna rokon gwamnati da ta gaggauta samar wa ‘yan Najeriya sauki akan matsanancin tsadar abinci da ake fama dashi a kasa Alfijir Labarai ta rawaito …

Labarai, NIJAR

Ana Wata! An Umarci Sojojin Nijar Su Yi Shirin ko Ta Kwana

Posted onAugust 26, 2023August 26, 2023

Umarnin zai bai wa sojojin damar mayar da martani kan ko wane irin hari a cikin gaggawa. Alfijir Labarai ta rawaito Sojojin da suka yi …

Labarai, NIJAR

Jamhuriyyar Nijar Ta Kuma Musanta Korar Jakadiyar Nijeriya Daga Ƙasar

Posted onAugust 26, 2023August 26, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwar da sojojin juyin mulki Jamhuriyar Nijar din suka fitar. Domin Samun sauran shirye shiryenmu, …

Labarai, NIJAR

Jamhuriyyar Nijar Ta Fatattaki Jakadun Najeriya Da Na Jamus Daga  kasarta

Posted onAugust 26, 2023August 26, 2023

Wannan dai shi ne dalilin da ma’aikatar ta bayar kan korar takwaransu na kasar Faransa, Sylvain Itte. Alfijir Labarai ta rawaito Gwamnatin Sojin Nijar ta …

Labarai, NIJAR

An Kashe Sojojin Nijar 12 A Wani Harin Kwanton Bauna

Posted onAugust 22, 2023August 22, 2023

Martanin da dakarun sojin suka mayar ya jawo asarar rayuka sosai a gwabzawar. Alfijir Labarai ta rawaito ana zargin masu ikirarin jihadin sun kashe sojojin …

Labarai, NIJAR

Paparoma Francis Ya Tsoma Baki Kan Takaddamar ECOWAS Da Nijar

Posted onAugust 21, 2023August 21, 2023

Daga Aminu Bala Madobi “Ina addu’a ga kokarin da kasashen duniya ke yi na samar da mafita domin amfanin kowa.” Alfijir Labarai ta rawaito Paparoma …

Labarai, NIJAR

Ba Ma Son Yaƙi Amma Mun Shirya Zamu Kare Kasar Mu Idan Hakan Ta Faru

Posted onAugust 20, 2023August 20, 2023

Yan tawaye ba sa neman karbe madafun iko a kasar sai dai suna neman a cimma matsaya da za ta dace da muradun jama’a. Alfijir …

Labarai, NIJAR

Zamu Mika Mulki Amma Sai Nan Da Shekaru uku – Janar Tchiani

Posted onAugust 19, 2023August 19, 2023

Janar Tchiani ya ce nan da wata daya za su kafa kwamitin da zai yi nazari kan sabon kundin tsarin mulki na kasar. Alfijir Labarai …

Labarai, NIJAR

Labari Mai Dadi! Tawagar ECOWAS Sun Gana Da Mohamed Bazoum

Posted onAugust 19, 2023August 19, 2023

Bazoum “yana cike da karsashi” ko da yake har yanzu babu wutar lantarki a gidan da ake tsare da shi. Tawagar Kungiyar ECOWAS karkashin jagorancin …

Labarai, NIJAR

Jamhuriyar Nijar Ta Fara Ɗaukar Sojojin Sa Kai Don Shirin Yaki

Posted onAugust 19, 2023August 19, 2023

Mayaƙan sa-kan za su taimaka wa sojojin Nijar a filin daga, kula da lafiya da sufuri da sauransu, idan buƙatar hakan ta taso. Alfijir Labarai …

Labarai, NIJAR

Da Ɗumi Ɗuminsa! Tsohon Shugaban Nijar Ya Magantu Kan Juyin Mulkin A Karan Farko

Posted onAugust 17, 2023August 17, 2023

A karon farko tun bayan hambarar da shugaba Bazoum, tsohon shugaban kasa Issoufou Mahamadou ya magantu kan lamarin. Alfijir Labarai ta rawaito Issoufou ya ce …

Labarai, NIJAR

Wata Sabuwa! An kashe Sojojin Nijar 17, An Kuma Raunata 20 A Wani Hari

Posted onAugust 16, 2023August 16, 2023

Ana zargin masu ikirarin jihadi ne suka yi kwanton baunar. Alfijir Labarai ta rawaito a kalla sojojin Nijar 17 suka rasu sakamakon wani hari wanda …

Labarai, NIJAR

Ba Don Mu Ba Bala’in Da Ya Tunkaro Har Najeriya Sai Ya Shafa — Sojin Nijar

Posted onAugust 13, 2023August 13, 2023

Mun yi gaggawar karbe mulkin Nijar domin dakile mummunar barazanar da hatta Najeriya sai ta shafa. Alfijir Labarai ta rawaito Janar Abdourahmane Tchiani, shugaban mulkin …

Labarai, NIJAR

Sojojin Juyin Mulki Sun Kyale Hambararren Shugaban Kasa Bazoum Ya Gana Da Likitansa

Posted onAugust 13, 2023August 13, 2023

Daga Aminu Bala Madobi Kungiyar Tarayyar Turai da Tarayyar Afirka sun bi sahun sauran mutane wajen nuna damuwa na tsare Bazoum din. Alfijir Labarai ta …

Labarai, NIJAR

Labari Mai Dadi: Tattaunawar Malaman Najeriya Da Sojojin Juyin Mulkin Nijar An Sami Mafita

Posted onAugust 13, 2023August 13, 2023

Tattaunawa tsakanin shugaban juyin mulki na Nijar Janar Tiani da malaman addinin Musulunci na Nijeriya ta haifar da Da mai ido Alfijir Labarai ta rawaito …

Labarai, NIJAR

Jagororin Gwamnatin Juyin Mulkin Jamhuriyar Nijar Sun Naɗa Ministoci

Posted onAugust 10, 2023August 10, 2023

Daga Aminu Bala Madobi Jagororin juyin mulki a Jamhuriyar Nijar sun nada sabbin ministoci a sabuwar gwamnati. Alfijir Labarai ta rawaito cikin wata doka da …

Posts pagination

‹ 1 2 3 ‹
© 2025 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab