Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Category: NIJAR

Labarai, NIJAR

Tinubu Ya Gana Da Gwamnonin Jihohin Arewa Masu Iyaka Da Jamhuriyar Nijar

Posted onAugust 7, 2023August 7, 2023

An kira taron ne domin jin ta bakin Gwamnonin Arewa ganin cewa wa’adin kwanaki bakwai na sojoji na mayar da shugaban da aka hambare ya …

Labarai, NIJAR

Ba Za Mu Bari Kayan Nijar Ya Shigo Mana Ta Iyaka Ba – Najeriya

Posted onAugust 7, 2023August 7, 2023

Ya zama wajibi su ma shugabannin hukumomin tsaron kasashen su yi aiki tare domin aiwatar da kudirorin da aka amince da su. Gwamnatin Najeriya ta …

Labarai, NIJAR

Tirka Tirka: Gwamnatin Sojin Nijar Ta Yanke Hulda Da Najeriya Da Wasu Kasashe

Posted onAugust 4, 2023August 4, 2023

Gwamnatin sojin Nijar ta katse huldar diflomasiyya da Najeriya, Togo, Amurka da kuma ta fuskar tsaro da tsohuwar uwargijiyar kasarsu Faransa. Alfijir Labarai ta rawaito …

Labarai, NIJAR

Da Ɗumi Ɗuminsa! Gwamnatin Nijar Ta Nada Sabbin Gwamnoni A Ƙasar

Posted onAugust 2, 2023August 2, 2023

Sunayen sababbin gomnonin da gomantin Soja ta naɗa kamar haka:- Janaral IBRA BOULAMA Gwamnan jahar Agadez Janaral IRO OUMAROU Gwamnan jahar Dosso Janaral IBRAHIM BAGADOMA …

Labarai, NIJAR

Gargaɗi Da Jan Kunne ECOWAS Ta Bada Wa’adi Kan Soja Su Dawo Da Shugaba Bazoum

Posted onJuly 30, 2023July 30, 2023

Kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afrika ECOWAS ta ba da wa’adin kwanaki bakwai ga gwamnatin mulkin soja a Jamhuriyar Nijar da ta mayar da …

Labarai, NIJAR

Faransa Ta Magantu kan Juyin Mulkin Nijar Ta Kuma Dakatar Da Tallafin Da Take Basu

Posted onJuly 29, 2023July 29, 2023

Faransa ta dakatar da ilahirin gudummawar ci gaban kasa da cike gibin kasafin kudi da take bai wa Jamhuriyyar Nijar. Alfijir Labarai ta rawaito wannan …

Labarai, NIJAR

Tarayyar Afirka Ta Bawa Sojojin Nijar Wa’adin Kwana 15 Su Mika Mulki

Posted onJuly 29, 2023July 29, 2023

Kungiyar Tarayyar Afirka ta umarci sojojin Nijar su “koma bariki kuma su dawo da gwamnatin tsarin mulki” nan da kwana 15 kwanaki kadan bayan sun …

Labarai, NIJAR

Buhari Ya Bawa Shugaba Tinubu Shawara Akan Juyin Mulkin Nijar

Posted onJuly 28, 2023July 28, 2023

Tsohon Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana juyin mulkin da aka yi a Jamhuriyar Nijar a matsayin abin da ya fi daukar hankali a ‘yan …

Labarai, NIJAR

Sabon Shugaban Nijar Abdourahamane Tchiani Ya Bayyana Kansa Bayan Juyin Mulkin

Posted onJuly 28, 2023July 28, 2023

Shugaban rundunar da ke tsaron shugaban Jamhuriyar Nijar Janar Abdourahamane Tchiani, a ayyana kansa a matsayi sabon shugaban kasar. Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban rundunar …

Labarai, NIJAR

Rundunar Sojin Ƙasa Ta Nijar Ta Goyi Bayan Juyin-Mulkin Da Ka Yi

Posted onJuly 27, 2023July 27, 2023

Rundunar sojojin ƙasa Nijar a ranar Alhamis ta bayyana goyon bayan juyin mulkin da sojoji masu tsaron fadar shugaban kasar suka yi, in da ta …

Labarai, NIJAR

Da Ɗumi Ɗuminsa! Juyin Mulki Ya Tabbata A Jamhuriyar Nijar

Posted onJuly 27, 2023July 27, 2023

A dazu-dazun nan wasu sojojin Nijar sun karanta sanarwa a kafar Talabijin din kasa RTN, tare da tattabar da kifar da gwamnatin Bazum A sanarwar …

Posts pagination

‹ 1 2 3
© 2025 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab