Uwargidan Shugaban Kasa Oluremi Tinubu ta musanta hannunta a wata addu’a ta kasa da aka ce za a yi domin rokon Allah kan mawuyacin hali …
Uwargidan Shugaban Kasa Oluremi Tinubu ta musanta hannunta a wata addu’a ta kasa da aka ce za a yi domin rokon Allah kan mawuyacin hali …
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayar da umarnin dage taron majalisar zartaswa ta tarayya zuwa wani lokaci, wanda za a sanar nan ba da …
Ƙungiyar kishin ƙabilar Yarabawa zalla ta Afenifere ta gargaɗi Shugaba Bola Ahmed Tinubu a kan abin da ta kira son kai da fifita ‘yan ƙabilar …
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya ce ba zai janye ƙudurin dokar gyaran haraji daga gaban majalisar dokokin ƙasar ba, duk kuwa irin irin ce-ce-ku-cen da …
Ga wata babbar damar dogaro da kai ga matasa daga gwamnatin tarayya. Ina matasan Najeriya! Gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta ƙaddamar da sabon Shirin …
Shugaban kasa Bola Tinubu ya takaita Ministoci manya da ƙanana da Shugabannin Hukumomin Gwamnatin Tarayya zuwa motoci uku kawai a ayarin motocin da suke amfani …
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sallami ministoci biyar tare da naɗa wasu sababbi bakwai da kuma sauya wa goma ma’aikatu. Alfijir labarai ta rawaito wata …
Shugaban kasa Bola Tinubu ya sanar da soke ma’aikatar Neja Delta da ma’aikatar wasanni ta kasa Alfijir labarai ta rawaito a wani sako da mai …
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da sunayen waɗanda aka zaɓa domin zama a kwamitin farko na hukumar cigaban Yankin Arewa Maso Yamma (NWDC) …
Daga Aminu Bala Madobi Tsohon Shugaban Kasa ya roki gwamnatin Tinubu da ta magance tsananin wahalhalu da ake ciki a kasar Alfijr Labarai ta Abdulsalami …
Ministan ma’adanai Dr. Dokta Alake ya bayyana cewa, “A matsayin martani ga matakin da fadar shugaban kasa ta ɗauka na magance Bukatun ‘yan Najeriya ta …
Sarki Charles na Ingila ya karɓi baƙuncin shugaban ƙasa Bola Tinubu a fadar Buckingham dake ƙasar Birtaniya. Alfijir Labarai ta rawaito Olusegun Dada, hadimin shugaban …
Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya ce ƙarin kuɗin man fetur da aka yi zai taimaka wa Nijeriya wajen ci gaban tattalin arziki. Alfijir Labarai …
Mai magana da yawun shugaban kasa Bola Tinubu, na Najeriya Chief Ajuri Ngelale ya ajiye aiki sakamakon rashin lafiya. Alfijir Labarai ta rawaito Ajuri, ya …
Karin kudin man dai yasa ana siyar da lita daya daga Naira 897 a gidajen man NNPC, maimakon 617 da ake siyarwa a baya, a …
Shugaba Tinubu zai shiga tattaunawa bisa manyan tsare-tsare tare da manyan jami’ai 10 na manyan kamfanonin kasar Sin, wadanda hadakar kadarorin da ke karkashin kulawar …
Gwamnatin tarayya ta amince da korar ma’aikatan gwamnati da masu zaman kansu da aka ɗauka aiki da takardar shaidar kammala digiri na bogi da aka …
Shugaba Bola Tinubu ya bayar da shawarar a nada Abdullahi Ganduje, shugaban jam’iyyar APC mai mulki na kasa a matsayin jakada a wata kasa ta …
Ƙungiyar CNPP ta Buƙaci A dakatar da Mele Kyari, Manajan Darakta na Kamfanin Man Fetur na Najeriya (NNPCL). Alfijir labarai ta ruwaito cikin wata sanarwa …