Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Category: Siyasa

Labarai, Siyasa

‘Ko Da Tsiya-Tsiya’ Ko Da Tsiya-Tsiya, Ba Na Tunzura Rikici Ba Ne’ Abdullahi Abbas

Posted onNovember 28, 2022December 7, 2022

Alfijr ta rawaito Shugaban jam’iyyar APC na jihar Kano, Abdullahi Abbas ya musanta zarge-zargen da ake masa na amfani da kalaman tunzura gangamin yaƙin neman …

Labarai, Siyasa

Tinubu Ya Bayar Da Tallafin Naira Miliyan 100 A Jihar Kano

Posted onOctober 23, 2022October 23, 2022

Alfijr ta rawaito Bola Ahmed Tinubu, dan takarar shugabancin kasa a jam’iyyar APC, ya bayar da gudunmawar Naira miliyan 100 ga wadanda ambaliyar ruwa ta …

Labarai, Siyasa

Burina Shine Kare Martabar Jihar Kano Duba Da Yadda Ake Mata Fyade- Muhyi Magaji

Posted onOctober 10, 2022October 10, 2022

Alfijr ta rawaito tsohon shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano Muhyi Magaji Rimin Gado ya ce ba wai NNPP ke …

Labarai, Siyasa

Rikici Ya Balle, Sakamakon Tinubu ya ki Amincewa Da Wani Nadi Da Buhari Yayi Masa

Posted onSeptember 22, 2022September 29, 2022

Alfijr ta rawaito Buhari ya nemi Tinubu ya dauko Margaret domin ta jagoranci yakin neman zaben jam’iyyar APC mai mulki a yankin amma, ya ki …

Labarai, Siyasa

Jam iyyar ADP Ta Kori Koguna Saboda Ƙin Biyayya Ga Takarar Shaaban Sharada

Posted onSeptember 11, 2022

Alfijr ta rawaito jam’iyyar Action Democratic Party, ADP, ta kori Nasiru Koguna, ɗan takararta na gwamna a Kano, saboda ƙalubalantar maye gurbinsa da Hon Shaaban …

Labarai, Siyasa

Hon Sha’aban Sharada Ya Ƙaddamar Da Takararsa Ta Gwamna A Jam’iyyar ADP

Posted onSeptember 3, 2022September 3, 2022

Alfijr ta rawaito ta rawaito Ɗan takarar gwamnan Kano a jam’iyyar ADP, Hon Sha’aban Ibrahim Sharada, ya ƙaddamar da takararsa a hukumance Alfijr Labarai Sha’aban ya …

Labarai, Siyasa

Jigo A  Gidan  Shekarau  Ya Shiga Jerin Sunayen Kwamishinonin Ganduje

Posted onAugust 15, 2022August 15, 2022

Alfijr Labarai   Wani babban na hannun daman tsohon Gwamnan Kano Sanata Ibrahim Shekarau Malam Garba Yusuf Abubakar ya shiga jerin sunayen wadanda Gwamnan Kano …

Labarai, Siyasa

Tabbas Dan Takararmu Bola Ahmad Tinubu Zai Iya Sauya Kasar Nijeriya Zuwa Sabuwar Dubai- Inji Amb Nuruddeen

Posted onAugust 1, 2022August 1, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Amb Nuruddeen Daraktan Shiyya na Arewa maso Yamma, Ambasada Nuradden a wata ziyara da suka kawowa kungiyar masu watsa labarai ta …

Labarai, Siyasa

Kungiyoyin CSO Sun Nemi A Soke Zaben Fidda Gwani Na Gwamna A APC Kano

Posted onJune 1, 2022June 1, 2022

Alfijr ta rawaito Wasu kungiyoyin farar hula a Kano sun yi kira da a gaggauta soke zaben fidda gwani na jam’iyyar APC sakamakon magudin siyasa …

Labarai, Siyasa

Alh Muhammad Abacha Ya Zama Dan Takarar Gwamna A Jam iyyar P D P A Kano

Posted onMay 26, 2022May 26, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Alh Muhammad Abacha, ya samu nasarar lashe zaɓen Fidda gwani na gwamna a jam’iyyar PDP Kano. Barista Amina Garba, wadda ita …

Labarai, Siyasa

Tsagin Mal Shekarau G-7, Sun Kammala Shirin Ficewa Daga Jam iyyar APC

Posted onMay 9, 2022May 9, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito tsohon gwamnan jihar Kano kuma Sanata mai wakiltar Kano ta tsakiya, Malam Ibrahim Shekarau ya kammala shirin ficewa daga jam’iyyar APC …

Labarai, Siyasa

Ganduje Ya Zabi Deputy Gwamna Nasir Yusuf Gawuna A Matsayin Dan Takarar Gwamna na 2023 A Kano.

Posted onMay 8, 2022May 8, 2022

Alfijr ta rawaito an zabi Gawuna ne a taron masu ruwa da tsaki da Gwamna Abdullahi Ganduje ya jagoranta. An kuma ce masu ruwa da …

Labarai, Siyasa

Danzago Ya Sake Maka Abdullahi Abbas Da Ibrahim Sarina kara A Ƙara A Gaban Kotu

Posted onMay 7, 2022May 7, 2022

Alfijr Alh Amadu Haruna Danzago ya maka Abdullahi Abbas , Ibrahim Sarina kara a kara a gaban kotu Shugaban ‘yan jam’iyyar APC na Kano, tsagin …

Labarai, Siyasa

Da Dumi Duminsa! Ganduje Ya Kayar da Shekarau A Kotun Koli

Posted onMay 6, 2022May 6, 2022

Alfijr Kotun Koli ta soke karar da bangaren Mal Ibrahim Shekarau na jam’iyyar All Progressive Party (APC) ya shigar yana kalubalantar halalcin shugabancin Abdullahi Abbas …

Labarai, Siyasa

Ganduje Ya Baiwa Masu Neman Tsayawa Takara Wa’adin Sa’o’i 24 Su Ajiye Ayyukansu, Tuni Wasu Sun ajiye

Posted onApril 17, 2022April 17, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya bayar da wa’adin sa’o’i 24 ga duk wani dan siyasa da ke neman tsayawa takara a …

Labarai, Siyasa

Rikicin APC A Kano: Yadda Ta Kasance A Kotun Koli A Yau Alhamis Tsakanin Dan Zago Da Abdullahi Abbas

Posted onApril 7, 2022April 7, 2022

Alfijr ta rawaito kotun Koli ta tanadi hukunci kan karar rikicin APC na Kano. Idan za a iya tunawa, wata babbar kotun tarayya Abuja, a …

Labarai, Siyasa

Ta faru ta kare! ENGR Rabiu Musa Kwankwaso Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP

Posted onMarch 29, 2022March 29, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar PDP a wannan rana Kwankwaso ya sanar da …

Labarai, Siyasa

Yanzu Yanzu Engr Abba Kabir Yusuf Ya Fice Daga Jam’iyyar P D P

Posted onMarch 27, 2022March 27, 2022

Alfijr ta rawaito Engr. Abba K Yusuf ya fice daga jam’iyar PDP ya koma jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) Mai kayan marmari, a hukunce. …

Labarai, Siyasa

APC Tayi Sabon Angon Shugaban Jam’iyyar Na Kasa

Posted onMarch 26, 2022March 26, 2022

Alfijr ta rawaito Abdullahi Adamu Ya Zama Shugaban Jam’iyyar APC Na Kasa Sanata Abdullahi Adamu Ya Zama Shugaban Jam’iyyar APC Na Kasa, Kimanin Shekara Daya …

Labarai, Siyasa

Jami an tsaro Sun Shirya Cafke Bashir Gentile Mai Fashin Baki Akan Siyasa A Kano

Posted onMarch 22, 2022March 22, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito ‘yan sandan Kano na shirin kama wani shahararren mai sharhi kan al’amuran siyasa, Bashir Gentile, kan fadawa gwamnan jihar Kano, Abdullahi …

Posts pagination

‹ 1 2 3 ‹
© 2025 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab