Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Category: Ta addanci

FB IMG 1718099197879
Labarai, Ta addanci

Ibtila’i! Ƴan Bindiga Sun Kashe Malamin Jami’ar FUDMA, Sun Tafi Da ‘Ya’yansa

Posted onJuly 2, 2024July 2, 2024

Wasu ‘yan bindiga sun kai hari gidan wani malami a jami’ar tarayya ta Dutsinma (FUDMA) da ke jihar Katsina mai suna Dakta Tiri Gyan David, …

FB IMG 1719567489337
Labarai, Ta addanci

Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Mahaifiyar Dauda Kahutu Rarara.

Posted onJune 28, 2024June 28, 2024

Wasu Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Mahaifiyar Shahararren mwakin nan Dauda Kahutu Rarara. Rahotanni na nuni da cewa Yan bindiga sun yi garkuwa da …

FB IMG 1718982874387
Labarai, Ta addanci

Wasu Gungun Matasa Sun Hana Gudanar Da Sallar Juma a  A Jihar Kano

Posted onJune 21, 2024June 21, 2024

Gungun wasu matasa sun hana yin sallar Juma’a yau a masallacin unguwar Ja’en Maƙera, bayan da aka yi zargin matasan sun kashe wani matashi cikin …

Screenshot 20240618 092919 Facebook
Labarai, Ta addanci

Labari Mai Dadi! Shugaban ’Yan Daban Jihar Yobe Ya Shiga Hannun Hukuma

Posted onJune 18, 2024June 18, 2024

Rundunar ta kara da cewa ta yi nasarar  kama wasu ’yan kungiyar asiri, wadanda a halin yanzu suke amsa tambayoyi. Alfijir labarai ta ruwaito ’Yan …

IMG 20240524 WA0222
Labarai, Ta addanci

Rundunar Soji ta kori Wata Soja bisa laifin sace kayan zinare da yakai kimar N35m.

Posted onMay 25, 2024May 25, 2024

Daga Aminu Bala Madobi An sallami wata sojar Najeriya daga aiki bayan da ta sace kayan adon zinare da aka ce sun kai Naira miliyan …

IMG 20240515 WA0071
Labarai, Ta addanci

Dalilin Da Yasa Na Saka Wuta A Masallaci – In Ji Wanda ake Tuhuma

Posted onMay 15, 2024May 15, 2024

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano, ta tabbatar da kama wanda ake zargi da saka wuta a wani masallaci da sanyin safiyar yau a kauyen Gadan …

Screenshot 20240513 211817
Labarai, Ta addanci

Karsen Alewa! Dubun Wata ’Yar Daba Da Ke Amfani Da Kayan ’Yan Sanda Ta Cika

Posted onMay 13, 2024May 13, 2024

Jami’an ’yan sanda a jihar Neja sun kama wata da ake zargin ’yar daba ce sanye da kayan sarki. Alfijir labarai ta rawaito Rundunar ’yan …

FB IMG 1709368775063
Labarai, Ta addanci

Rashin Imani! Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Jariri Dan Wata 4

Posted onMay 7, 2024May 7, 2024

Maharan sun kutsa har cikin uwar dakin ma’aurata suka dora musu bindiga a kai, sannan suka kwace jaririn suka tsere Alfijir labarai ta rawaito ’Yan …

IMG 20240503 WA0010
Labarai, Ta addanci

Karshen Tuka-Tuki! Bayan Caka Wa Wata Budurwa Wuka Ya Kwace Mata Waya! Ya Shiga Hannu

Posted onMay 3, 2024May 3, 2024

Barawon da ya caka wa wata budurwa wuka ya kwace wayarta a garin Damaturu na Jihar Yobe ya fada komar ’yan sanda. Alfijir Labarai ta …

FB IMG 1714662963726
Labarai, Ta addanci

Dubun Wani Mai Shago Ta Cika Bayan Da Ya Sace ‘Yar Makwabtansa Ya Boyeta A Firiji

Posted onMay 2, 2024May 2, 2024

Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta ce jami’anta sun kama wani da ake zargi da sace wata yarinya ‘yar shekara 10 tare da boye ta …

FB IMG 1714030060486
Lafiya, Ta addanci

Rikita-Rikita! Bursunoni Sun Tsere Daga Gidan Gyaran Hali A Cikin Daren Nan Alhamis

Posted onApril 25, 2024April 25, 2024

Wani lamari ya faru cikin daren alhamis a Gidan gyaran hali (Prison) na Suleja dake Jihar Neja, yayin da Bursunoni suka tsere ana cikin tafka …

Screenshot 20240423 093021 Facebook
Labarai, Ta addanci

Labari Mai Dadi! Wasu Ƙwararrun Masu Haɗa Wa Boko Haram Bam Sun Miƙa Kansu Ga Jami’an  Tsaro

Posted onApril 23, 2024April 23, 2024

Wasu ƙwararrun masu haɗa bama-bamai, IED, na Boko Haram su biyu, Abubakar Mohammed da Bana Modu, sun mika wuya ga dakarun rundunar hadin gwiwa ta …

Screenshot 20240421 083636 Facebook
Labarai, Ta addanci

Ta Sake Faruwa! Ƴan Bindiga Sun Sake Kashe Sojoji Shida A Jihar Arewa

Posted onApril 21, 2024April 21, 2024

Rahotanni daga jihar Neja sun bayyana cewa ƴan bindiga sun yi wa sojoji 6 kwanton-bauna a kauyukan Roro, Karaga da Rumace da ke gundumar Bassa …

IMG 20240411 WA0029
Labarai, Ta addanci

MAI FARUWA TA FARU! Wani Almajiri Ya Fille Kan Wani Yaro A Garin Kanwa Kano

Posted onApril 11, 2024April 11, 2024

Daga Aminu Bala Madobi …A garin kanwa ta karamar hukumar Madobi. Bayan kammala tattara bayanan farko da jaridar Alfijir tayi ta tabbatar da cewa wannan …

Screenshot 20240402 211801 com.android.chrome edit 2518018284509
Labarai, Ta addanci

Rana Dubu! Dubun Wani Mai Garkuwa Ta Cika Bayan Yaje Karɓar Kuɗin Fansa

Posted onApril 2, 2024April 2, 2024

Yan sandan jihar Adamawa sun kama wani da ake zargin mai garkuwa da mutane ne mai suna Roland Raymond. Alfijir labarai ta rawaito kakakin rundunar …

FB IMG 1710620938451
Labarai, Ta addanci

Ta’adanci! Yan Bindiga Sun Kashe Wani Malamin Jami’a A Ofishinsa Da Ke Maiduguri

Posted onApril 2, 2024April 2, 2024

Wasu da ba a san ko suwaye ba, sun yi wa malami a Sashen Nazarin Jiki da Lafiya na Jami’ar Maiduguri (UNIMAID), Dr. Kamar Abdulkadir, …

FB IMG 1703222676383
Labarai, Ta addanci

Zargin! Bayan Uba Da Dansa Sun Ragargaje Makociyarsu Da Dukan Kawo Wuka, Yanzu Haka Ta Mutu

Posted onMarch 31, 2024March 31, 2024

Jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Ogun sun kama wani mutum mai shekaru 54 da dansa bisa zarginsu da dukan makwabciyarsu, sanadin mutuwar ta har lahira. …

FB IMG 1703222676383
Labarai, Ta addanci

Zargi! Matashi Dan Shekaru 20 Yayi Garkuwa Da Kashe Wani Yaro A Bauchi

Posted onMarch 29, 2024March 29, 2024

“Ya ji tsoron yaron zai gane shi, shi ya sa ya shaƙe masa wuya har sai da ya mutu, sannan ya tona rami ya birne …

FB IMG 1711020621660
Labarai, Ta addanci

Gwamnatin Tarayya Ta Gayyaci Sheikh Gumi Domin Amsa Tambayoyi

Posted onMarch 25, 2024March 25, 2024

Gwamnatin tarayya ta ce, ta gayyaci fitaccen malamin addinin musuluncin nan na Kaduna, Sheikh Ahmad Gumi domin amsa tambayoyi kan kalaman da ya yi kan …

IMG 20240311 WA0055
Labarai, Ta addanci

Ibtila’i! An Kashe Mutum 9, An Kone Gidaje Da Dama A Wani Sabon Rikici A Filato

Posted onMarch 25, 2024March 25, 2024

A kalla mutum tara aka kashe a wani sabon rikicin kabilanci da ya barke tsakanin kabilar Montol da Taroh a yankin Ponglong da ke Karamar …

Posts pagination

‹ 1 2 3 4 … 11 ‹
© 2025 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab