Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta dawo gasar Premier League ta Najeriya bayan ta lashe wasanni 2 daga 3 da zata fafata zagayen NNL Super 8.
A safiyar Litinin din nan ne Pillars Sai Masu Gida suke lallasa kungiyar DMD da ci 2 da nema.
Wanda a wasan Farko suka sami nasarar ci daya da nema.
Yanzu haka wasan da ya rage musu daya ne da kungiyar Katsina a ranar Talata.
Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a
Facebook. Alfijir Labarai
YouTube. Best Seller Channel
Twitter. @Musabestseller
Instagram. @musa_bestseller
Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijir Labarai 👇
https://chat.whatsapp.com/GdLiqZyHuSz5NhjdGoGRGZ
Masha Allah hakan yaimana Dadi sosai Allah yakara bawa Kano nasara dama kasarmu Nigeria Amin.