Kungiyar Kwallon kafa ta Kano pillars (Sai Masu Gida) ta dakatar da Mai horaswa Abdu Mai kaba, nan take Tare da kafa kwamitin bincike a kansa.
Har yanzu baa bayyana laifin da yayi ba, sai dai wata majiya na cewa irin kalaman da yayi a wajen taron da magoya bayan kungiyar suka hada a baya bayannan shine dalili.
Cikakken Rahoto na nan tafe…
Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇
https://chat.whatsapp.com/IUuk7jeH4yvAkwOmbOCSfl