Ofishin Jakadancin Amurka a Nijeriya ya sanar da dakatar da bayar da biza ga ‘yan Nijeriya daga ranar 1 ga Janairun 2026.
Rahotanni sun ce wannan mataki ya biyo bayan sanarwar da Ma’aikatar Harkokin Wajen Amurka ta fitar da ke cewa daga karfe 12.01 na daren ranar 1 ga Janairun 2026, za su dakatar da bayar da biza ga wasu daga cikin ‘yan ƙasashen waje 19 da suka haɗa da Nijeriya, Angola, Cuba, Venezuela da wasu ƙasashe da dama.
A wani saƙo da Ofishin Jakadancin Amurka a Nijeriya ya fitar ta shafinsa na X ranar Litinin da daddare ya bayyana nau’ukan bizar da Amurka za ta daina bai wa ‘yan Nijeriya.
Ga masu son bada talla ko shawarwari a kira wannan lambar +2348032077835
Domin samun sauran shirye-shirye Alfijir labarai/Alfijir news ku biyo mu ta nan 👇
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇
https://chat.whatsapp.com/H5oBRaZBdCVIyOTIV5eMfb?mode=ac_t