Tinubu Ya Aika Da Tawaga Ta Musamman Domin Jajanta Wa Waɗanda Hárin Da Aka Kai A Garin Gwoza

FB IMG 1719861584612

Tawagar, ƙarkashin jagorancin Mataimakin Shugaban Ƙasa Sanata Kashim Shettima ta miƙa saƙon ta’aziyyar shugaban ƙasar ga gwamnatin jihar Borno da al’ummar Gwoza, har ma Mataimakin shugaban ƙasar ya bayar da gudummawar kuɗaɗe ga waɗanda abin ya shafa da iyalan wadanda suka rasa rayúkañsu.

Alfijir labarai ta ruwaito a cewar Shettima, Zuciyar Shugaban Ƙasa na tare da iyalan mutane 32 da suka rása rayúkańsu a háriñ, da kuma wasu 42 suka jikkáta, haka ma sauran mutane 14 da aka sallama daga asibiti.

Shugaban ya lashi takobin kawo ƙarshen ta’addáńci a Najeriya da kuma sauke nauyin kare ráyúka da dukiyoyin ‘yan ƙasar kamar yadda ya ɗauki alkawari.

📸 Presidency
📸 Presidency
FB IMG 1719861575254
📸 Presidency
FB IMG 1719861580302
📸 Presidency

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇

https://chat.whatsapp.com/ELQRQyq1zGn7zpAVP8DwNj

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *