Wannan mataki ya zo ne don tabbatar da kudirin bankin na ƙarfafa sashen noma a Najeriya.
Jerinsu Mambobin Kwamitin sun hada da
Dakta Olusegun Oshin – Shugaba, Prof. Murtala Sabo Sagagi – Mamba, Dakta Nneka Onyeali-Ikpe – Mamba, Injiniya Frank Satumari Kudla – Mamba, Ms. Olusola Sowemimo – Mamba, Ms. Adetoun Abbi-Olaniyan – Mamba, Mr. Wondi Philip Ndanusa – Mamba
Kwamitin zai kasance mai lura da tabbatar da lamunin noma da kuma tabbatar da ingantaccen amfani da kudade domin bunkasa harkar noma a fadin kasar.
Ga masu son bada talla ko shawarwari a kira wannan lambar +2348032077835
Domin samun sauran shirye-shirye Alfijir labarai/Alfijir news ku biyo mu ta nan 👇
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇
https://chat.whatsapp.com/H5oBRaZBdCVIyOTIV5eMfb?mode=ac_t