Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Category: Siyasa

Shekarau
Labarai, Siyasa

Dole Yan Nigeria Su Dawo Daga Rakiyar Siyasar Ubangida A  Najeriya — In Ji Shekarau

Posted onSeptember 14, 2024September 14, 2024

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya ce dole ne a dawo daga rakiyar siyasar ubangida domin zaɓen shugabanni nagari. Alfjir Labarai ta rawaito …

FB IMG 1719064906964
Labarai, Siyasa

Gwamna Fubara Ya Cire Ɗan uwan Wike Daga Mukaminsa A Jihar Ribas

Posted onJune 22, 2024June 22, 2024

Gwamnan jihar Ribas, Sir Siminalayi Fubara, ya tsige Chidi Awuse a matsayin shugaban majalisar sarakunan jihar Ribas. Alfijir labarai ta ruwaito Awuse, wanda ke da …

Screenshot 20240408 193521 Chrome
Labarai, Siyasa

Ana Wata! An tsige mataimakin gwamnan jihar Edo

Posted onApril 8, 2024April 8, 2024

Majalisar dokokin jihar Edo ta tsige mataimakin gwamnan jihar, Philip Shaibu. Alfijir labarai ta rawaito Ƴan majalisar sun tsige Shaibu, wanda ke fafatawa da Gwamna …

IMG 20240104 084457
Labarai, Siyasa

Ba komai a jawabin Shugaba Tinubu, daga izgilanci sai rufa-rufa ga ‘yan Najeriya – LP

Posted onJanuary 4, 2024January 4, 2024

Jam’iyyar ‘yan adawa ta LP ta bayyana jawabin da Shugaba Bola Tinubu ya yi wa ‘yan Najeriya a safiyar sabuwar shekarar 2024 cewa babu komai …

IMG 20231224 WA0309
Labarai, Siyasa

Nadin Farfesa Sani Lawal Kwamishinan Zabe An Dora Kwarya A Gurbin ta – Al’ummar Madobi

Posted onDecember 24, 2023December 24, 2023

DAGA AMINU BALA MADOBI Gamayyar Masu ruwa da tsaki na kungiyar rajin cigaban madobi da kewaye sun bayyana nadin Farfesa Sani Lawal Malumfashi kwamishinan zabe …

FB IMG 1703242586089
Labarai, Siyasa

An bukaci Ganduje ya gayawa Tinubu gaskiyar halin da Najeriya ke ciki

Posted onDecember 22, 2023December 22, 2023

Wani tsohon gwamnan jihar Ekiti, Mista Kayode Fayemi, ya bukaci shugaban jam’iyyar APC, Umar Ganduje, ya sanar da shugaba Bola Tinubu game da hakikanin halin …

Labarai, Siyasa

Atiku Abubakar Ya Yi Martani Ga Mataimakin Shugaban Kasa Kan Batun Yi Masa Ritaya

Posted onSeptember 8, 2023September 8, 2023

Atiku ba zai iya aminta da ƴan fashin zabe ba saboda yin hakan zai zama fyade ga burin ‘yan Najeriya da suka kwashe shekaru suna …

Labarai, Siyasa

Zan Yiwa Atiku Ritaya A Siyasa, Na Siya Masa Awaki Kaji da Tumaki Yayi Kiwo – Shettima

Posted onSeptember 7, 2023September 7, 2023

Mataimakin shugaban kasar Najeriya Kashim Shettima ya ce zai yiwa dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP a zaben 2023 Atiku Abubakar ritaya a siyasa …

Labarai, Siyasa

Gudummawa Da Gwagwarmayar Sanata Abdulaziz Yari A Siyasar Najeriya

Posted onJuly 17, 2023July 17, 2023

Daga Ahmad Jega Sanata Abdulaziz Yari, fitaccen jigo daga jihar Zamfara, a kwanakin baya ya fito kanun labarai yayin da ya tsaya takarar neman kujerar …

Labarai, Siyasa

Shugabannin Kasar Saudiyya Sun Ɗage Rigar Dakin Ka’aba

Posted onJune 11, 2023June 11, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito ana ɗage rigar ne tsawon mita uku duk shekara don kare ta daga lalacewa sakamakon dandazon mahajjata. Haka nan kuma, ana …

Labarai, Siyasa

Sanata Barau Ya Gana Da Ƴan Majalisa 70 Kan Takarar Shugabancin Majalisar Dattawa

Posted onMarch 12, 2023

Alfijr ta rawaito Daya daga cikin masu neman kujerar shugaban majalisar dattawa Sanata Jibrin Barau na jam’iyyar All Progressives Congress ya karbi bakuncin zababbun sanatoci …

Labarai, Siyasa

Dan Takarar Gwamna A Adamawa Ya Fice Daga Jam’iyyarsa

Posted onFebruary 23, 2023February 23, 2023

Alfijr ta rawaito Kwanaki biyu gabanin gudanar da babban zabe, Dan takarar gwamnan jam’iyyar Labour a jihar Adamawa, Dakta Umar Mustapha Muqaddas, ya sauya sheka …

Labarai, Siyasa

Wasu Iyaye Sun Yi Kira Da A Zaɓi Obi Da Datti Domin Kawo Muku Sabuwar Najeriya

Posted onFebruary 23, 2023February 23, 2023

Alfijr ta rawaito wasu jajirtattun iyaye wato Hajiya Hauwa da Hajiya Sa adatu sun yi kira ga al’ummar Kano da kasa baki daya kan su …

Labarai, Siyasa

Ba Don Talakawa Gwamnonin APC Suke Adawa Da Canjin Kuɗi Ba! Inji Sarkin Waƙa

Posted onFebruary 6, 2023February 6, 2023

Alfijr ta rawaito Fitaccen mawaƙin nan Naziru M. Ahmad wanda ake yi wa laƙabi da Sarkin Waƙa, ya bayyana cewar, ba bukatar talaka ce ta …

Labarai, Siyasa

Karancin Fetur Da Sake Fasalin Naira Duk Makirci Ne Akan Takarata-Tinubu

Posted onJanuary 25, 2023January 25, 2023

Alfijr ta rawaito Bola Ahmed Tinubu ɗan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, a ranar Laraba ya yi zargin shirin yin magudi a zaben 2023 …

Labarai, Siyasa

Da Ɗumi Ɗuminsa: Gwamnonin G5 Sun Bayyana Goyon Bayansu Ga Atiku

Posted onJanuary 10, 2023January 10, 2023

Alfijr ta rawaito Nyesom Wike na jihar Ribas da kuma dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP Atiku Abubakar Gwamnonin G-5 da suka fusata a …

Labarai, Siyasa

Dan Takarar Shugaban Kasa Na Jam’iyyar AAC Ya Kalubalanci Obasanjo Da IBB

Posted onJanuary 4, 2023January 4, 2023

Alfijr ta rawaito dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar African Action Congress (AAC) Omoyele Sowore ya ce ba zai iya karbar amincewar tsohon shugaban kasa …

Labarai, Siyasa

Obasanjo Ya Bayyana  Dan Takarar Shugaban Kasa Da Yake Goyon Baya

Posted onJanuary 1, 2023January 1, 2023

Alfijr ta rawaito tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya tabbatar amince da Peter Obi na jam’iyyar Labour Party (LP) a matsayin shugaban ƙasar da yake …

Labarai, Siyasa

Wasu Ƴan Banga Sun Kona Gidan Shugaban Jam’iyyar APC

Posted onDecember 27, 2022December 27, 2022

Alfijr ta rawaito rahotanni sun ce maharan Hoodlum sun kona gidan Shugaban jam’iyyar APC, an kuma kashe mutum daya dan shekara 39, Eseni Egwu, hakan …

Labarai, Siyasa

Bayan Zargin Tinubu kan Buhari Ba Za Ku Sake Yin Kirsimeti A Matsalar Fetur Ba – Atiku

Posted onDecember 25, 2022December 25, 2022

Alfijr ta rawaito Atiku Abubakar, dan takarar jam’iyyar PDP, ya ce ‘yan Nijeriya ba za su yi kirsimeti mai zuwa kan layukan man fetur ba …

Posts pagination

1 2 3 ‹
© 2025 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab