Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Category: Ilimi

Abba k Yusuf
Ilimi, Labarai

Gwamnan Kano ya kaddamar da rukunin dalibai su 590 da za su amfana da shirin tallafin karatun digiri na biyu

Posted onNovember 13, 2025November 13, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya kaddamar da zagaye na biyu na dalibai 590 da za su amfana da …

IMG 113242 281025 1761647583329
Ilimi, Labarai

Budaddiyar Wasika Ga Gwamnan Kano Kan Ɗauke Makarantar GSS Mai Kwatashi Daga Mazauninta

Posted onOctober 28, 2025October 28, 2025

Tsohon Kwamishinan Ilimi na Jihar Kano, a kunshin tsohon gwamna, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, wato Alhaji Muhammad Sanusi Kiru, ya bayyana damuwarsa kan yadda aka …

FB IMG 1759238267904
Ilimi, Labarai

Ana Wata! An tsige mataimakin shugaban makaranta saboda taɓa wa ɗaliba ƙirji

Posted onSeptember 30, 2025September 30, 2025

Hukumar Ilimi ta Ghana (GES) ta kori Charles Akwasi Aidoo, mataimakin shugaban makarantar sakadire ta Kwame Nkrumah da ke a Jami’ar Kimiyya da fasaha ta …

IMG 153335 03925 1756910028093
Ilimi, Labarai

Da Sauran Rina A Kaba! Bayan Kulle Wasu Makarantu A Jihar Kano Tayi

Posted onSeptember 20, 2025September 20, 2025

Daga Dr. Musa Tanko Haruna (Musa Mazankwarai) Hakika nayi farin cikin ganin labarin umarnin da Mai girma Gwamnan Jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya …

IMG 154043 25825 1756132888793
Ilimi, Labarai

NCCE ta sanar da rufe kwalejoji 22 da ke aiki ba bisa ƙa’ida ba a Najeriya

Posted onAugust 25, 2025August 25, 2025

Hukumar Kula da Kwalejojin Koyar da Malamai a Nijeriya (NCCE), ta sanar da rufe kwalejoji 22 da ke aiki ba bisa ƙa’ida ba a sassa …

IMG 20250510 WA0017
Ilimi, Labarai

Makarantar Fatima Sharif School Of Media And Journalism Ta sake bada damar ɗaukan dalibai masu sha awar aikin jarida

Posted onMay 10, 2025May 10, 2025

Ina masu son Koyon aikin jarida ku hanzarto katafariyar makarantar FATIMA SHARIFF SCHOOL OF MEDIA AND JOURNALISM Makarantar FATIMA SHARIF SCHOOL OF MEDIA AND JOURNALISM …

Makaranta
Ilimi, Labarai

Ilimi! An gano makaranta mai ɗalibai 1,200 amma malamai 8 ne kacal ke koyarwa a Kano

Posted onDecember 4, 2024December 4, 2024

Makarantar Sakandaren gwamnati ta Rufa’i  Tudun Wada da ke karamar Hukumar Doguwa, wacce ita ce karamar makarantar sakandare daya tilo a yankin, na da ɗalibai …

IMG 20241118 WA0346
Ilimi, Labarai

Labari Mai Dadi: Makarantar Fatima Shariff School Of Media & Journalism ta shirya koyar da aikin jarida cikin wata uku

Posted onNovember 18, 2024November 18, 2024

Ina masu son Koyon aikin jarida ku hanzarto  makarantar FATIMA SHARIFF SCHOOL OF MEDIA AND JOURNALISM domin samun guraben FATIMA SHARIFF SCHOOL OF MEDIA AND …

Kebbi
Ilimi, Labarai

Dalibai Sun Babbake Gidan Shugaban Kwalejin Kimiyya A Birnin Kebbi

Posted onOctober 18, 2024October 18, 2024

Daliban kwalejin kimiyya da fasaha ta Jega da ke jihar Kebbi sun kona gida da motar Shugaban kwalejin kimiyya da ke Jega, Haruna Sa’idu Sauwa, …

Abuja
Ilimi, Labarai

Wata Sabuwar! Malaman firamare sun tsunduma yajin aikin sai-baba-ta-gani

Posted onSeptember 19, 2024September 19, 2024

Malaman da ke koyarwa a makarantun firamare na gwamnati a birin tarayya Abuja sun tsunduma yajin aikin sai baba ta gani. Alfijir Labarai ta rawaito …

best seller i
Ilimi, Labarai

Da Dumi-Duminsa! Gwamnatin Kano ta Sanya Ranar Komawa Makarantu A Jihar

Posted onSeptember 12, 2024September 12, 2024

Gwamnatin jihar Kano ta amince da ranar Lahadi, 15 ga Satumba, 2024, a matsayin sabuwar ranar da ɗaliban makarantun firamari da sakandire za su koma …

FB IMG 1719671782992
Ilimi, Labarai

Gwamnatin Kano Ta Dage Ranar Komawa Makarantu a Jihar

Posted onSeptember 7, 2024September 8, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Gwamnatin jihar Kano ta dage ranar da za a koma makarantun firamare da na sakandire domin fara karatun shekarar 2024/2025. Alfijir …

FB IMG 1724862716442
Ilimi, Labarai

Hukuncin Haramta Digirin Benin da Togo ya Sabawa ka’ida – In Ji Magatakardar Jami’ar Iheris

Posted onAugust 28, 2024August 28, 2024

Dr Adamu Muhammad Wakil magatakardar Jami’ar Iheris dake kasar Togo yayi wannan martani dangane da  kuɗin goro da Ministan Ilimin Najeriya ya yiwa jami’o’in kasashen …

IMG 20240826 WA0176
Ilimi, Labarai

Mun Samar Da Kwasa-kwasai 10 A Ɓangaren Lafiya A Jami’ar ’ar Northwest University Sokoto – In Ji Shugaban Jami’ar

Posted onAugust 26, 2024August 26, 2024

Shugaban Jami’ar Northwest Univesity Sakkwato, Farfesa Ahmed Maigari Ibrahim, ya bayyana cewa daga cikin nasarorin da ya samu tsawon shekaru biyu da jan ragamar jami’ar …

Screenshot 20240824 085052 WhatsAppBusiness
Ilimi, Labarai

Dirkaniya! Nijeriya Ta Gano Shaidar Digirin Bogi Fiye Da 22,000 Daga Kasar Benin Da Togo

Posted onAugust 24, 2024August 24, 2024

Ministan Ilimin Nijeriya Farfesa Tahir Mamman a wani sako ranar Juma’a ya bayyana cewa jami’o’i uku kawai Nijeriya ta amince da su a Benin, biyar …

IMG 20240813 WA0271
Ilimi, Labarai

Jami’ar Franco-British International University Ta Shirya Soma Aiki A Cikin Watan Oktoba – In Ji Shugaban Jami’ar

Posted onAugust 13, 2024August 13, 2024

Jami’ar Franco-British International University a Kaduna, jami’a ce irinta ta farko a Nijeriya da take da salon koyarwa na Birtaniya da Faransa, ta shirya soma …

Screenshot 20240713 093912 Facebook
Ilimi, Labarai

Takaitaccen Tarihin Marigayi Farfesa Jibril Isa Diso Nakasa Ba Kasawa Ba

Posted onJuly 13, 2024July 13, 2024

An haifi marigayi Farfesa Jibril Isa Diso a Unguwar Diso dake karamar hukumar Gwale a Jihar Kano a ranar 22 ga Watan Afirilun shekarar 1955. …

Screenshot 20240702 160937 Chrome
Ilimi, Labarai

Hukumar UBEC ta fara aiwatar da shirin inganta ilimin bai daya ga makarantu 111

Posted onJuly 2, 2024July 2, 2024

Gwamnatin tarayya ta fara aiwatar da shirin inganta karatun bai daya a fadin makarantu 111 na kasar nan. Alfijir labarai ta ruwaito shugaban hukumar kula …

IMG 20240414 WA0018
Ilimi, Labarai

TSAKA MAI WUYA! Israela Ta Garkame Dukkan Makarantun Kasarta

Posted onApril 14, 2024April 14, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Biyo bayan yunkurin harin ramuwar gayya da kasar Iran ke shirin kaddamarwa ga kasar Israela, a yanzu haka Isra’ilan Ta Rufe …

IMG 20240302 WA0121
Ilimi, Labarai

Labari Mai Dadi! Hon Nura Hussain Ya Gwangwaje Makarantar Gidan Makama Da Tsoffin Malamansu Da Kudade

Posted onMarch 3, 2024March 3, 2024

Daga SADIQ I. MUHAMMAD LARA An gudanar da taron tsoffin daliban a cikin Makarantar gidan makama dake kofar kudu Gidan Sarkin Kano tare da murnar …

Posts pagination

1 2 3 … 5 ‹
© 2025 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab