Daga Muhd D Haidar Dan takarar Gwamna a ƙarƙashin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a Jihar Jigawa, Hon. Bashir Adamu, (Matawallen Kazaure), ya mika koke …
Daga Muhd D Haidar Dan takarar Gwamna a ƙarƙashin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a Jihar Jigawa, Hon. Bashir Adamu, (Matawallen Kazaure), ya mika koke …
Daga Auwalu Tuhami Zarewa Yadda take kasancewa a Kasuwar Hatsi ta Giwa dake Jihar Kaduna Sai Kasuwar Kafur dake jihar KatsinaJiya Lahadi 31/05/2026 WAKE • …
Fadar Shugaban Ƙasa ta yi kira da a ɗauki matakin shari’a kan fitaccen ɗan soshiyal midiya, Martins Vincent Otse, wanda aka fi sani da VeryDarkMan …
Rundunar yan sanda ta kasa reshen jihar Kano ta ce ta dakatar da yin hawan sallah ga dukkanin masarautun Kano dake karkashin Sarki Aminu Ado …
Assalamu Alaikum warahmatullah wabarakatuhu Ni Alhaji Musa Bello Mahmud Jidda, Ɗan Adalan Mubi ina mai miƙa saƙon taya murnar zagayowar wannan babbar Sallah ga al’ummar …
Rana za ta kasance a saitin Ka’aba ranar Babbar SallahA ranar Laraba da misalin karfe 12:18 na rana agogon Makkah, rana za ta kasance a …
Yadda take kasancewa a Kasuwar Hatsi ta Sundu Karamar Hukumar Rogo dake Jihar Kano Najeriya Daga Auwalu Tuhami Zarewa • Masara — ₦32,000 zuwa ₦33,000 …
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya yadda cewa ‘yan kasar na fama da matsalolin tattalin arziki abin da ya jefa su cikin mawuyacin hali. Tinubu ya …
Allah Ya Yiwa WASİLA ISMA’IL, Tsohuwar Jaruma a Masana’antar KANNYWOOD Rasuwa Bayan Fama Da Gajeriyar Rashin Lafiya. Muna Addu’ar Allah Ya Jikanta, Ya Gafarta Mata …
Yadda take kasancewa a Kasuwar Hatsi ta Kwanar Ɗan Gora Dake Jhar Kano Najeriya Daga Auwalu Tuhami Zarewa • Masara — ₦33,000 zuwa ₦34,000 • …
A cikin takardar ƙorafin mai ɗauke da kwanan watan 22 ga Mayu, 2026, Farfesa Usman Yusuf ya ce kalaman sun biyo bayan sharhin da ya …
Babbar Kotun Jihar Akwa Ibom da ke zama a Uyo ta yanke wa wani mutum mai suna Ndifreke Isaiah Nelson mai shekara 33 hukuncin kisa …
Editor Kamfanin Ammasco Lubricant ya shirya wani horo na musamman ga kanikawa daga sassa daban-daban na kasar nan domin kara musu ilimi kan yadda za …
Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya sanar da janyewarsa daga zaben fidda gwani na kujerar gwamna na jam’iyyar APC da aka shirya gudanarwa ranar Alhamis. …
Daga Auwalu Tuhami Zarewa Yadda take kasancewa a Kasuwar Hatsi ta Sabuwa Karamar Hukumar Makarfi LGA dake Jihar Kaduna State Najeriya Masara — ₦34,000 zuwa …
Ma’aikatar Ilimi ta Jihar Kano ta sanar da ranar fara hutun Babbar Sallah ga dukkan makarantun firamare da sakandire na gwamnati da masu zaman kansu …
Hukumar karɓar Ƙorafe-ƙorafe da yaƙi da cin hanci da rashawa ta jihar Kano (PCACC) ta bayyana cewa ta gayyaci tsohon Shugaban Ma’aikatan jihar, Abdullahi Musa, …
Hukumar yaƙi da masu yi wa Tattalin arzikin ƙasa ta’annati ta EFCC ta kama tsohon Ministan wutar lantarki, Saleh Mamman, bayan ya shafe lokaci yana …
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya umarci jami’an tsaro da su murkushe ƴan daba dake addabar cikin birnin Kano tare da magance ƴan fashin …