
Kwamitin wucin gadi da ke kula da lamarin Jihar Rivers ya gayyaci Kantoman riko na jihar, Vice Admiral Ibok-Ete Ibas (mai ritaya.), da ya bayyana …
Kwamitin wucin gadi da ke kula da lamarin Jihar Rivers ya gayyaci Kantoman riko na jihar, Vice Admiral Ibok-Ete Ibas (mai ritaya.), da ya bayyana …
Daga Rabi’u Usman Gwamnatin Jihar Kano ta umarci yan kasuwar mangoro dake na’ibawa yanlemo dasu kauracewa yin bahaya a Wani kebantaccen fili dake bakin titi …
By Ismail Yusuf Makwarari Shugaban hukumar kula da aikin Hajji ta Nijeriya sheikh Abdullahi Sale Usman, ya bayyana hakan cikin wani shiri na musamman da …
Daga Aminu Bala Madobi Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Fatakwal ta yanke hukunci kan gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara, inda ta bayar …
Assalamu Alaikum Yayana Professor Shehu Abdullahi Maaji ina taya ka murna da Allah ya baka wannan matsayi mai girma na shugaban hukumar cigaban arewa maso …
Daga A’isha Salisu Ishaq A wata sanarwa da Kungiyar ta fitar Mai dauke dasa hannun Babban Sakatare Shehu Tasiu Ishaq da sakataren yada labarai Abubakar …
Alfijir Labarai ta rawaito Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau, Dollar zuwa Naira Siya = …
Kasar Aljeriya ta bai wa jami’an diflomasiyyar Faransa 12 sa’o’i 48 su bar ƙasar, kamar yadda ministan harkokin wajen Faransa ya bayyana ranar Litinin, yana …
Kwamitin dawo da zaman lafiya da yaki da ayyukan daba da ta’ammali da miyagun kwayoyi na jihar Kano ya kai samame maboyar bata gari dake …
Hukumar kula da asibitocin jihar Kano ta sanar da shirin ta na rabon kayayyakin haihuwa kyauta a jihar Kano, a wani shiri na gwamnatin jihar …
Daga Abdul Haruna Mai Girma Gwamna, KIRA NA GAGGAWA DON DAUKAR MATAKI KAN KARIN WUTAR LANTARKI A JIHAR KANO. Ina rubuto wannan wasika ne cikin …
Jami’an tsaron yan sandan babban birnin tarayya, Abuja sun bazama neman wani ƙasurgumin ɓarawon da yayi awun gaba da mota kirar Hilox, daya daga cikin …
Fadar shugaban Najeriya ta janye jerin sunayen wadanda ta nada a yau juma’a, inda ta ce an tafka kura-kurai. Sunday Dare, mashawarci na musamman ga …
Ministan Albarkatun Ruwa na Nijeriya, Joseph Utsev ya yi wannan gargaɗi ne ranar Alhamis yayin da yake gabatar da rahoto na shekarar 2025 kan Yiwuwar …
Rundunar ƴan sandan jihar Bauchi ta karɓi wani ƙorafi daga wani mai suna Abdullahi Baban Karatu, namiji mai shekaru 55 daga ƙauyen Kurmin Ado, ta …
Alfijir Labarai ta rawaito Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
A kokarinta na tabbatar da ingantacen Muhalli Mai tsafta a duk fadin Kano da kewaye, Gwamnatin Jihar Kano ta Samar da ingantacciyar dokar Kare Muhalli …
Ma’aikatar Ƙasa da Safiyo ta jihar Kano, ta ce za ta buga sunayen wadanda su ka ki sabunta takardun shaidar mallakar gidaje da filaye a …
Alfijir Labarai ta rawaito Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau cfer njr 2490 sayrwa 2480 …