Ministan harkokin wajen Najeriya, Ambasada Yusuf Tuggar, ya yi murabus daga mukaminsa domin neman tsayawa takarar gwamnan Jihar Bauchi. An bayyana hakan ne a ranar …
Ministan harkokin wajen Najeriya, Ambasada Yusuf Tuggar, ya yi murabus daga mukaminsa domin neman tsayawa takarar gwamnan Jihar Bauchi. An bayyana hakan ne a ranar …
Jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana komawarsa jamʼiyyar ADC yayin wani taro da ake yi a gidansa da ke Kano. Tsohon gwamnan na …
Alfijir Labarai ta Binciko Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya amince da rushe Majalisar Zartarwar Jihar, tare da sallamar dukkan kwamishinonin sa nan take. A cikin wata …
Shugaban Kwamitin Gudanarwa na Bankin Lamuni na Tarayya (FMBN), Nasiru Gawuna, ya yi murabus daga mukaminsa. hakan na zuwa ne yayin da Gawuna ya kammala …
BBC ta tabbatar da sahihancin hotunan da aka yaɗa a shafukan sada zumunta da ke nuna harbo jirgin sojin Amurka na AWACS a sananin sojin …
Jagoran Kwankwasiyya Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya sanar da ficewa daga jam’iyyar NNPP nan take. Cikin wata sanarwa da ya fitar, Sanata Kwankwaso ya bayyana …
Tsohon gwamnan Jihar Kano kuma jagoran jam’iyyar NNPP na ƙasa, Rabiu Musa Kwankwaso, na shirin komawa jam’iyyar ADC a ranar Litinin mai zuwa. Majiyoyi sun …
Sanannen Daraktan finafinan masana’antar Kannywood, Malam Aminu Saira, ya koka game da halin taɓarɓarewar al’amura da Nijeriya ta tsinci kanta a ciki musamman a shiyyar …
An saki tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, daga tsarewar da ake masa inda ya koma gida domin halartar jana’izar mahaifiyarsa. Ɗansa, Bashir El-Rufai, ne …
Ƙungiyar Kwankwasiyya Movement ta sanar da al’ummar Jihar Kano da ma ɗaukacin Najeriya cewa Mataimakin Gwamnan jihar ya miƙa takardar murabus dinsa daga mukaminsa.A cikin …
Allah ya yiwa Mahaifiyar tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai Hajiya Umma El-rufai rasuwa Ɗan tsohon gwamnan, Bello El-Rufai ne ya sanar da rasuwar …
Wata Kotu da ke zaune a Abuja ta fitar da umarnin bench warrant domin kamo tsohon minista, Kabiru Tanimu Turaki (SAN), sakamakon rashin halartar shari’a …
Daga Auwalu Tahamu Zarewa Yadda take kasancewa a Kasuwar Hatsi ta Dandume Karamar Hukuma: Dandume LGA dake Jihar Katsina State Najeriya a ranar Laraba 25/03/2026 …
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da sauke Alhaji Shehu Wada Sagagi daga mukaminsa na Kwamishinan Ma’aikatar Zuba Jari, Kasuwanci da Masana’antu da …
Hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta sanar da kubutar da Sakataren Mulki na Karamar Hukumar Kibiya da ke Jihar Kano, Hon. Hamza Musa Durba, …
Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu, ya nemi afuwar ’yan Najeriya kan yawan katsewar wutar lantarki da ake fuskanta a ƙasar nan. Ya bayyana haka ne …
Allah ya yiwa mahaifin Barr Muhammad Sani Rasuwa a yau Talata, ya rasu ne yabar mata da yaya da jikoki. An yi jana’izarsa bayan sallar …
Babbar Kotun Jihar Kano karkashin jagorancin Mai Shari’a Abdu Mai Wada Abubakar ta yanke hukuncin tube Abdullahi Basaf daga mukaminsa na shugaban karamar hukumar Kumbotso, …