Editan Alfijir Labarai. Mahukuntan Jami’ar Ilimi Ta Yusuf Maitama Sule Dake Kano sun sanar da haramta ayyukan kungiyar ASUU dake Jami’ar tare da ayyana kungiyar …
Editan Alfijir Labarai. Mahukuntan Jami’ar Ilimi Ta Yusuf Maitama Sule Dake Kano sun sanar da haramta ayyukan kungiyar ASUU dake Jami’ar tare da ayyana kungiyar …
Daga Rabiu Usman ….Idan anyi mana muyi Zabe, idan ba’a yi ba muyi zaman mu a Gidajen mu. Mazauna Kauyen Sabon Garin Alhazawa dake Cikin …
Hukumar Kula da Harkokin Shari’a ta Kano ta ɗauki matakan ladabtarwa kan wasu alkalan kotuna da ma’aikata bayan samunsu da laifukan cin hanci, nuna son …
Ƙungiyar Progressive Next Generation nitiative (PNGI) ta yaba wa Hukumar Tattara Haraji, Rarraba Kuɗi da Tsare-tsaren Kuɗi ta Ƙasa (RMAFC) ƙarƙashin jagorancin shugabanta, Dr. Mohammed …
Alfijir Labarai ta Binciko Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Yadda take kasancewa a Kasuwar Barkono A Karamar Hukumar Makarfi LGA dake Jihar Kaduna State Najeriya Daga Auwalu Tahamu Zarewa Red Pepper (Danminci) – ₦80,000 …
Kotu a birnin tarayyar Najeriya Abuja, ta ba hukumar yaƙi da masu yi tattalin arzikin ƙasar ta’annuti EFCC, izinin kama tsohuwar ministar jin ƙai ta …
Daga Auwalu Tahamu Zarewa A jiya Laraba, farashin kayan hatsi a kasuwar Ngurore ya nuna yadda kasuwa ke tafiya a tsakanin farashi daban-daban kamar haka: …
Daga Auwalu Tahamu Zarewa Yadda take kasancewa a Kasuwar Hatsi ta Sabuwa Karamar Hukumar Makarfi LGA dake Jihar Kaduna State Najeriya a jiya Laraba 15/04/2026 …
Kwamitin kula da asusun gwamnati na majalisar dattawa ya bai wa kamfanin mai na ƙasa,NNPC wa’adin makonni biyu domin ya bayyana a gabansa kan zargin …
Daga Rabi’u Usman Babbar Kotun Shari’ar Musulunci dake zaman ta a Filin Hockey Karkashin jagorancin mai shari’ah Dr. Umar Sunusi Dan Baba, ta Cigaba da …
Alfijir Labarai ta Binciko Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Fitaccen ɗan siyasar Kano, Hon. Inuwa Ibrahim Waya, ya bayyana sabon sauyin tsarin siyasa da ya shafi Gwamna Abba Kabir Yusuf a matsayin wanda ya …
Hukumar Kula da Shige da fice ta ƙasa (NIS) ta dakatar da wasu manyan jami’anta da ke aiki a iyakar Lagos-Seme, bisa zargin karɓar kuɗi …
Iyalan Marigayi Alhaji Muhammad Tukur Durumin iya danaMarigayi Khadi Abubakar Jakada Na gayyatar ƴan uwa da abokan arziki zuwa halartar ɗaurin auren ƴaƴansu Amarya Khadija …
Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire ta Nijeriya (JAMB) ta sanar da fara fitar da takardun bayanin zama jarabawar UTME ta shekarar 2026 …
Daga Aminu Bala Madobi Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya biya ragowar Naira biliyan 32 daga cikin bashin Naira biliyan 48 da ya gada …
Daga Aminu Bala Madobi Ma’aikatar Harkokin Wajen Amurka ta bayar da umarni ga ma’aikatan gwamnatin Amurka dake aiki a ofishin jakadancin Najeriya dasu fice tareda …
Yadda take kasancewa a Kasuwar Hatsi ta Sabuwa Karamar Hukumar Makarfi LGA dake Jihar Kaduna State Najeriya Daga Auwalu Tahamu Zarewa HATSIMasara – ₦26,000 zuwa …