Tunda farko dai an shirya rantsar da Sule Garo ne a dakin taro na Coronation Hall dake fadar gwamnatin Kano, sai dai cunkoson al’umma yasa …
Tunda farko dai an shirya rantsar da Sule Garo ne a dakin taro na Coronation Hall dake fadar gwamnatin Kano, sai dai cunkoson al’umma yasa …
Editor Akalla ‘yan majalisar wakilan Nijeriya 17 sun sauya sheka daga jam’iyyar ADC zuwa jam’iyyar NDC. An sanar da sauya shekar tasu ne a zauren …
Hukumar hana sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA) reshen rundunar Kano ta gudanar da wani samame a tsohuwar Jami’ar Bayero Kano (BUK Old …
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya ce nan gaba kaɗan zai bayyana matsayinsa kan shirinsa na sauya sheƙa daga Jam’iyyar ADC Sanata …
A zaɓen 2023, rahotanni sun nuna cewa sai da sa hannun Abdullahi Adamu Shugaban Jam’iyyar APC Na lokacin ya taimaka wajen ceto Sanata Barau Jibrin …
Rahotanni sun nuna cewa gadar na daga cikin muhimman hanyoyin zirga-zirga a cikin birnin Kano, amma tana fuskantar matsaloli da suka hada da hatsarurruka masu …
Wani bincike da aka gudanar ya nuna cewar Iran ta yi nasarar lalata akasarin sansanonin sojin Amurka da ke Gabas ta Tsakiya sakamakon yaƙin da …
Daga Auwalu Tahamu Zarewa A jiya Alhamis, manoma sun kawo amfanin gona da yawa a Kasuwar Hatsi ta Giwa, wanda ya jawo yawaitar kaya a …
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Juma’a a matsayin hutu domin bai wa ma’aikata damar bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya. Ministan harkokin cikin gida, Olubunmi Tunji-Ojo, …
Yadda take kasancewa a Kasuwar Dandume, dake Jihar Katsina MASARA – Farar Masara: ₦28,000 ➝ ₦30,000– Jar Masara: ₦28,000 ➝ ₦34,000DAWA – Jar Dawa: ₦31,500 …
Babbar Kotun Tarayya da ke Dutse a Jihar Jigawa ta umarci Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (DSS), da ta saki matashiyar nan Walida Abdulhadi tare …
Alfijir Labarai ta Binciko Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayyana cewa zabi Murtala Sule Garo a matsayin Mataimakin Gwamna ne saboda kwarewarsa da kuma jajircewarsa wajen ci …
Wata Babbar Kotun Tarayya da ke zama a Abuja, a ranar Litinin, ta umarci ’yan jarida da ke bibiyar shari’ar wasu mutum shida da ake …
Majalisar Tuntuba ta Masu Ruwa da Tsaki ta Karamar Hukumar Garko ta yi kira ga jam’iyyun siyasa da su fifita cancanta, mutunci, da kuma tarihin …
Majalisar dokokin jihar Kano ta tantance tare da amincewa da naɗin Murtala Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan jihar Kano. Sakataren yaɗa labarai na majalisar, …
Gwamnan jihar Kano, Abba Yusuf, ya nesanta kansa daga zargin cewa gwamnatinsa ta raba wa mata Dan kamfai ja a matsayin tallafi, yana mai cewa …
Yadda take kasancewa a Kasuwar Hatsi ta Bakori dake Jihar Katsina a jiya Juma’a 24/4/2026 HATSIFarar Masara – ₦28,000 zuwa ₦32,000Dawa – ₦27,000 zuwa ₦33,000 …
Alfijir Labarai ta Binciko Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …