Hisba Ta Kama Fitaccen Ɗan TikTok, Rabi’u Suleiman, Mai Laƙabin Lawancy.

FB IMG 1717413358154

Lawancy wanda hukumar ta taɓa kama shi a cikin 2023, amma aka sake shi bayan ya tuba, har ya fito ya ce ya daina fitsara a TikTok, a yau ya ƙara shiga hannun Hisbah, inda ake zargin sa da ci gaba da raye-rayen baɗala da riƙe hannun ‘yan mata.

Alfijir labarai ta ruwaito ruwaito “a ci gaba da sumamen tsaftace kafafen sada zumunta da Hukumar Hisbah a Kano ta ta cafke matashin nan Rabi’u Sulaiman da aka fi sani da Lawancy.

“Hisbah na zargin sa da ci gaba da raye-rayen baɗala da riƙe hannun mata a bidiyo.

“Idan za ku iya tunawa ko a shekarar 2023 ma Hisbah ta taɓa kama shi, amma ya nemi afuwa ya ce ya tuba.”

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇

https://chat.whatsapp.com/ELQRQyq1zGn7zpAVP8DwNj

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *