Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya gina makekiyar Cibiyar Mahaddata Kur’ani
Alfijir Labarai ta rawaito jagoran Kwankwasiyya ya bada wajen ne domin zaman dalibai mahaddata wadanda aka tantance domin horar da su kafin tafiya kasar waje kamar yadda ya yi alkawari.
Darajar Alkur’anin da suka haddace ta sa Kwankwaso zai dauki nauyin karatun su tun daga makarantar da ya samar har zuwa kasashen duniya. In Ji sanarwar.
Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijir Labarai 👇
https://chat.whatsapp.com/KpTjEvHUjd3CVzIQp8CSkZ