Labarai, NDLEA Shugaba Tinubu ya amince da karawa Buba Marwa wa’adin shugabancin NDLEA Posted onNovember 14, 2025November 14, 2025 Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da sake nada Birgediya-Janar Mohammed Buba Marwa (mai ritaya) a matsayin Shugaban Hukumar Yaki da Sha da Fataucin …