Yanzu-Yanzu! Kotu Ta Yankewa Dan Chinan Da Ya Kashe Ummita Hukunci

Screenshot 20240326 131329 com.facebook.katana edit 17954417789967


Babbar Kotun Jihar Kano ta yanke wa dan Chinan nan  FrankGeng Quarong da ya kashe Ummita hukuncin kisa ta hanyar rataya.

Alfijir labarai ta rawaito Mai Shari’a Sunusi Ado Ma’aji ya yanke  hukuncin ne bayan tabbatar da hujjojin da masu gabatar da kara suka yi a gaban kotun.

Idan za’a iya tunawa a ranar 16 ga watan satumban 2022 ne Frank Geng ya hallaka Ummita a Unguwar jambulo dake jihar ta Kano.

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijir Labarai 👇

https://chat.whatsapp.com/CJ2q8cmhhOxFY6OEgwV5vk

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *