Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Category: Kotu

FB IMG 1745916282074
Kotu, Labarai

Kotu tayi hukunci kan Buhari da Emefele game  da sauya fasalin takardun kuɗi

Posted onApril 29, 2025April 29, 2025

Wata babbar kotun Najeriya da ke Abuja ta kori karar da aka shigar kan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari da tsohon gwamnan babban bankin Najeriya, …

FB IMG 1729536368500
Kotu, Labarai

Kotun Ta Kori Ibas Daga Matsayin Shugaban Riko Na Ribas, Ta Bawa Tinubu Umarnin Maido da Fubara.

Posted onApril 16, 2025April 16, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Fatakwal ta yanke hukunci kan gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara, inda ta bayar …

FB IMG 1743111069261
Kotu, Labarai

Kotun shari’ar musulunci tayi umarnin bincikar Abdullahi Abbas da Faizu Alfindiki

Posted onMarch 27, 2025March 27, 2025

Babbar kotun shari’ar musulunci me zamanta a kasuwar kurmi ta bai wa Mataimakin Babban Sufetan ƴan sandan shiyya ta ɗaya ya binciki Abdullahi Abbas da …

IMG 20250320 WA0010
Kotu, Labarai

Dokar-ta-ɓaci: An maka shugaban Najeriya Tinubu a kotu

Posted onMarch 23, 2025March 23, 2025

Kungiyar Kare Hakkin Al’umma da Lura da Ayyukan Gwamnati (SERAP) ta maka Shugaba Bola Tinubu a kotu bisa abin da ta bayyana a matsayin “dakatarwa …

FB IMG 1737021497437
Kotu, Labarai

Manta Sabo: Kotu ta yanke wa waɗanda suka yi fyaɗe su 3 hukuncin dandanƙewa da rataya a Kaduna

Posted onMarch 6, 2025March 6, 2025

Kotu ta yanke wa wasu mutum uku hukuncin ratayewa da kuma dandaƙewa kan laifin aikata fyaɗe a Jihar Kaduna. Alfijir labarai ta ruwaito kwamishinar Kula …

FB IMG 1737021497437
Kotu, Labarai

Kotu a Kano ta yankewa wasu ƴan TikTok ɗaurin shekara guda a gidan yari

Posted onMarch 4, 2025March 4, 2025

Kotun Majistiri da ke zamanta a gini mai lamba 47 unguwar Norman’s land da ke ƙaramar hukumar Fagge a jihar Kano ta aike da wasu …

FB IMG 1740576450455
Kotu, Labarai

Sanata Natasha ta maka shugaban majalisar dattijo Akpabio a kotu kan zargin ɓata suna

Posted onFebruary 26, 2025February 26, 2025

Daga A’isha Salisu Ishaq Sanata mai wakiltar Kogi ta tsakiya a majalisar dattijan Najeriya, Natasha Akpoti-Uduaghan ta shigar da ƙara a kotu tana ƙalubalantar shugaban …

FB IMG 1739793464539
Kotu, Labarai

Kotu ta aikewa Abdullahi Abbas da Faizu Alfindiki sammaci bisa zargin ɓatanci ga gwamnan Kano

Posted onFebruary 17, 2025February 17, 2025

Babbar Kotun Shari’ar Musulunci da ke kasuwa, ƙarƙashin Mai Shari’a Abdu Abdullahi Waiya, ta aike da sammaci ga shugaban jam’iyyar APC na Kano, Abdullahi Abbas, …

FB IMG 1739078399457
Kotu, Labarai

Tirka-Tirka! An gurfanar da tsohon minista gaban kotu kan zargin yin lalata

Posted onFebruary 9, 2025February 9, 2025

Tsohon Ministan Ayyuka na Musamman, Kabiru Turaki (SAN), ya gurfana a gaban Kotun Majistare da ke shiyya ta biyu a Abuja, kan zarge-zarge da su …

FB IMG 1714030060486
Kotu, Labarai

Wata Kotu ta yankewa mutum 5 hukuncin rataya a jihar Kano

Posted onFebruary 4, 2025February 4, 2025

Babbar Kotun Jihar Kano ta yanke wa wasu mutum biyar hukuncin kisa ta hanyar rataya saboda laifin lashe wata dattijuwa mai shekara 67, kan zargin …

IMG 20250118 113732
Kotu, Labarai

Kotun Minna Ta Yanke Hukuncin Kisa Ta Rataya Kan Wasu Mata 2

Posted onJanuary 18, 2025January 18, 2025

Daga Khadija Ibrahim Bauchi Kotun koli ta Minna a Jihar Neja ta yanke hukuncin kisa ta rataya kan wata mata, Amina Aliyu da ‘yar uwarta, …

FB IMG 1737021497437
Kotu, Labarai

Rana Dubu: Kotu Ta Ɗaure Wasu Mutane 4, Kan Zargi Da Satar Birkin Jirgin Sama Guda 80 A Kano

Posted onJanuary 16, 2025January 16, 2025

Wata Kotun Majistare mai lamba 70 a jihar Kano ta tsare wasu mutane hudu a gidan yari bisa samun su da laifin hada baki wajen …

FB IMG 1736943864937
Kotu, Labarai

Inda Ba Kasa: Almajirai da ƴan jari-bola sun maka Ministan Abuja, Wike a kotu

Posted onJanuary 15, 2025January 15, 2025

Almajirai da ƴan jari-bola mazauna babban birnin tarayya Abuja da suka hada har da kananan ƴan kasuwa, da sauransu, sun shigar da kara akan ministan …

IMG 20250114 223159
Kotu, Labarai

Kotun Shari’ar Muslunci ta baiwa Sheik Abdallah G/Kaya da Sheik Ibrahim Isa Makwarari Umarni

Posted onJanuary 14, 2025January 14, 2025

Kotun Shari’ar Muslunci dake Sharada Hisba, ta umarci Sheik Abdallah G/Kaya da Sheik Ibrahim Isa Makwarari da suyi sulhu bayan shigar da kara akan zargin …

Masarautar kano
Kotu, Labarai

Kotun Ɗaukaka ƙara ta yi umarni sake gudanar da shari’ar masarautar kano

Posted onJanuary 10, 2025January 10, 2025

Kotun daukaka kara ta Kano a yau Juma’a, ta yi watsi da umarnin babbar kotun da ta soke nadin Sanusi Lamido Sanusi a matsayin Sarkin …

FB IMG 1736502299097
Kotu, Labarai

Ta’addanci! Lauyoyi sun buƙaci a hukunta wanda ake zargi da ya yi wa ƴar shekara 9 fyaɗe a Jigawa

Posted onJanuary 10, 2025January 10, 2025

Wasu ƙungiyoyin lauyoyi da masu kare haƙƙin dan-adam sun yi kira da a kama tare da hukunta wanda ake zargi da hannu a yi wa …

Turji
Kotu, Labarai

Gwamnatin tarayya za ta gurfanar da wasu manyan yaran Turji a gaban kotu

Posted onDecember 22, 2024December 22, 2024

Gwamnatin tarayya za ta gurfanar da wasu mutum biyar da ake zargi da ta’addanci a gaban wata Kotun tarayya da ke Abuja a ranar Litinin. …

IMG 20240915 WA0436
Kotu, Labarai

Yadda ta kasance a Kotun Ƙoli a ƙarar da ke neman ta sauke Tinubu

Posted onDecember 16, 2024December 16, 2024

Kotun Ƙolin Nijeriya, a yau Litinin ta yi watsi da karar da ke neman ta tsige shugaba Bola Tinubu daga mukaminsa. Kotun kolin, a wani …

FB IMG 1734098261734
Kotu, Labarai

Wata Shari’ar! Wata kotu ta bada belin tsohon gwamnan Kogi Yahaya Bello

Posted onDecember 13, 2024December 13, 2024

Wata Babbar Kotun Nijeriya dake zama a Abuja ta bayar da belin tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello a kan naira miliyan 500. Alkalin kotun …

FB IMG 1729536368500
Kotu, Labarai

Wata babbar kotun tarayya ta bada belin Haj Rabi Lawan Anadariya a Kano

Posted onDecember 11, 2024December 11, 2024

Daga Rabi’u Usman Mai shari’ah Simon amobede na babbar kotun tarayya mai lamba 3 dake zaman ta a nan kano ya bayar da Belin Hajiya …

Posts pagination

1 2 3 … 17 ‹
© 2025 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab