Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu zai yi jawabi ga al’ummar ƙasar a wani shirin watsa shirye-shirye a ranar Lahadi, 4 ga watan Agusta, 2024, da karfe 7:00 na safe.
An umurci gidajen Talabijin, Rediyo, da sauran kafafen yaɗa labarai na zamani da su shiga cikin ayyukan sadarwar Hukumar Gidan Talabijin ta Najeriya (NTA) da Hukumar Gidan Rediyon Tarayyar Najeriya (FRCN) don yaɗa shirye-shiryen.
Za a maimaita jawabin a tashoshin NTA da FRCN da karfe 3:00 na rana da 7:00 na yamma duk a gobe lahadi.
Me kuke fatan ji daga shugaban?
Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇
https://chat.whatsapp.com/ELQRQyq1zGn7zpAVP8DwNj