Shugaban Kasar Amurka Donald Trump ya bayyana rashin jin daɗinsa da damuwa kan matakin da gwamnatin Najeriya ta ɗauka na haramta shigowa da wasu kayayyakin …
Shugaban Kasar Amurka Donald Trump ya bayyana rashin jin daɗinsa da damuwa kan matakin da gwamnatin Najeriya ta ɗauka na haramta shigowa da wasu kayayyakin …
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bada umarnin a cire sunan Maryam Sanda — wadda aka yanke wa hukuncin kisa a shekara ta 2020 bisa …
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sauke Janar Christopher Musa daga mukaminsa na Babban Hafsan Tsaron Kasa, da sauran hafsoshin tsaro na kasa baki daya. …
Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya aike da sunan Dr. Bernard Mohammed Doro daga jihar Filato ga majalisar dattawa don nada shi minista a gwamnatinsa. …
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu yayi da afuwa ga Maryam Sanda, wadda aka yankewa hukuncin kisa a shekarar 2020 bisa laifin kashe mijinta, Bilyaminu Bello. …
Uwargidan shugaban Najeriya, Sanata Oluremi Tinubu ta ce malaman makarantu mutane masu daraja da suka cancanci yabo da ƙarƙafa gwiwa. Remi ta bayyana haka ne …
Daga Aminu Bala Madobi Shugaba Tinubu ya bukaci Mahmood da ya dakatar da dukkan aikinsa ya kuma tafi hutun dole na ƙarshe na barin hukumar. …
Sanarwar ta fito ne a ranar Litinin cikin wata takarda da Abiodun Oladunjoye, Daraktan Ƙididdiga da Hulɗa da Jama’a na Fadar Shugaban Ƙasa, ya sanya …
Fadar shugaban Najeriya ta janye jerin sunayen wadanda ta nada a yau juma’a, inda ta ce an tafka kura-kurai. Sunday Dare, mashawarci na musamman ga …
Wasu fusatattun matasa sun dakawa abincin da ɗan gidan shugaban kasa, Seyi Tinubu ya je zai raba a jihar Gombe, kamar yadda ya ke a …
Shugaba Bola Tinubu ya ayyana dokar ta-baci a Jihar Rivers, inda ya dakatar da Gwamna Siminalayi Fubara, da mataimakiyarsa Ngozi Odu, da dukkan mambobin Majalisar …
Shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da sauya sunan Jami’ar Ilimi ta tarayya da ke Kano zuwa Jami’ar Ilimi ta Yusuf Maitama Sule. Marigayi Alhaji …
Daga Aminu Bala Madobi Watanni takwas bayan kaddamar da shi, Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima ya ƙi komawa gidansa na hukuma da aka gina don …
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya ce cire tallafin man fetur ya sa gwamnatinsa ta ninka kuɗaɗen da take bai wa jihohi daga asusun tarayya sau …
Shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da sauyawa gidajen gyaran hali guda 29 matsuguni a sassan Najeriya. Ministan kula da harkokin cikin gida Olubunmi Tunji-Ojo …
Daga Aminu Bala Madobi Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci dukkan ministocin gwamnatinsa da su bayar rahotonnin ayyukan da suka gabatar ga ‘yan Najeriya. …
Shugaba Bola Tinubu ya bukaci babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yi watsi da karar da ke neman tilastawa majalisar dokokin kasar fara yunƙurin …
Daga Aminu Bala Madobi Ministan harkokin kasashen ketare ya ce Bulaguron shugaban kasar abune da ya zama wajibi, domin yana bukatar mu’amala da shugabannin wasu …
Shugaba Bola Tinubu ya tabbatar wa da duniya a Hadaddiyar Daular Larabawa cewa Najeriya a shirye take ta hada kai da sauran kasashe domin gina …