Wata Shari’ar! Wata kotu ta bada belin tsohon gwamnan Kogi Yahaya Bello

FB IMG 1734098261734

Wata Babbar Kotun Nijeriya dake zama a Abuja ta bayar da belin tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello a kan naira miliyan 500.

Alkalin kotun Mai Shari’a Emeka Nwite, ya kuma umarci Yahaya Bello ya gabatar da mutane biyu da za su tsaya masa, waɗanda suke da gidaje a Abuja.

Tsohon gwamnan yana fuskantar tuhume-tuhume 19 kan cin hanci da rashawa da hukumar Yaƙi da Masu Yi Wa Tattalin Arzikin Nijeriya Ta’annati (EFCC) ta gabatar a kansa.

Sai dai Bello ya dai musanta duka tuhume-tuhumen da ake masa.

Me zaku ce?

Domin samun sauran shirye-shiryen Alfijir labarai/Alfijir news zaku iya bibbiyarmu ta 👇

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇

https://chat.whatsapp.com/ELQRQyq1zGn7zpAVP8DwNj

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *