Zamu yi aiki ba dare ba rana domin tabbatar da umarnin DR. Ganduje ya bamu  – In Ji Baffa Babba Dan Agundi

IMG 20250908 WA0061

Zamuyi aiki ba dare ba rana domain tabbatUar da umarnin da Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bamu.

Babban Darakta na Hukumar NPC na kasa Dr. Baffa Babba Dan Agundi ya bayyana hakan ne a lokacin da yake kaddamar da kwamintin mutum 44 wadanda zasu tantance “yan Hisba Mutum 1,000 da Gwamnatin Kano maici ta kora daga aiki.

Babba dan Agundi ya bukacin yan kwamitin dasu tabbatar tareda tantance duk wadanda suka san Dan Hisba ne wanda Gwamnatin jihar Kano ta kora daga aiki domin nema masa mafita kamar yadda tsohon Gwamnan Kano Kuma tsohon shugaban Jam’iyyar APC na kasa Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya umarce su.

Ga masu son bada talla ko shawarwari a kira wannan lambar +2348032077835

Domin samun sauran shirye-shirye Alfijir labarai/Alfijir news ku biyo mu ta nan 👇

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇

https://chat.whatsapp.com/H5oBRaZBdCVIyOTIV5eMfb?mode=ac_t

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *