Cikin wata sanarwa da ya fitar a shafinsa na Facebook, Abba Hikima ya bayyana cewa an tattara waɗannan kuɗaɗe ne a cikin asusunsa na banki …
Cikin wata sanarwa da ya fitar a shafinsa na Facebook, Abba Hikima ya bayyana cewa an tattara waɗannan kuɗaɗe ne a cikin asusunsa na banki …
Shugabannin kungiyar tubabbun ’yan daba da suka ajiye makamansu a karkashin shirin Safe Corridor na Jihar Kano sun bayyana damuwarsu kan abin da suka kira …
Usman Usman Fulani An bayyana cewar samar da kyakkyawan yanayi na inganta kasuwannin dabbobi wato Kara a fadin Jihar nan wata hanya ce ta inganta …
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya shiga ganawar sirri da Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, a fadar shugaban ƙasa da ke Aso Rock Villa, …
The Nigeria Association of Women Journalists (NAWOJ) has expressed deep shock and sorrow over the tragic incident in Dorayi, Kano State, where a mother and …
Rundunar ’Yan sanda ta jihar Kano ta kama mutane uku da ake zargi da hannu a kisan gillar wata uwa da ’ya’yanta shida da aka …
Allah ya yiwa Alh Dr Bature Abdul aziz Mon rasuwa yanzunan, Za’ayi jana’izar sa a gobe Lahadi da misalin karfe 10 na safe a gidansa …
Iyalan Marigayi Sheikh Mal. Ahmad Mai Ashafa Agadasawa Gidan Marigayi Alh. Mal. Sani Ahmad Mai Ashafa Madatai (Mal. Ashi) Suna Farin Cikin Gayyatar yan uwa …
Daga Aminu Bala Madobi Kungiyar Kano Online Media Chapel (KOMC) ta bai wa Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, Lambar Girmamawa, bisa gagarumar gudunmawar …
Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali (NCoS), reshen jihar Kano ta bayyana cewa jami’an ta da ke aiki a gidan gyaran hali na Gwauron Dutse …
Alfijir – Gwamnatin Jihar Kano ta sake jaddada ƙudirin ta na inganta aikin jaridar yanar gizo bisa gaskiya, ɗa’a da ƙwarewa, inda ta bayyana kafafen …
Daga Aminu Bala Madobi Jaridar Alfijir Labarai ta tabbatar da rasuwar wata mata mai suna Aishatu Umar da misalin ƙarfe 1:00 na dare jiya a …
Hukumar kula da gidajen gyaran hali ta ƙasa , reshen jihar Kano, ta kama wasu matasa biyu bisa zargin yunƙurin shigar da ƙwayoyi ga fursunoni …
Allah Yayiwa Atine Usman Mai Mota ta Gidan Radio Kano rasuwa a daren Jiya Lahadi. Za’ayi Jana’izarta A Unguwar Zango Bayan Asibitin Murtala Cikin Birnin …
Ƙungiyar Iyayen Daliban Jami’ar Maryam Abacha American University (MAAUN) ta jinjinawa Shugaban Rukunin Jami’o’in MAAUN, Farfesa Adamu Abubakar Gwarzo, tare da taya shi murna bisa …
Kalaman Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ke nan kan gwamnan Jihar Kano Abba Kabiru Yusuf a cikin wani sakon taya gwamnan murnar cikarsa shekaru 63, wanda …
An shiga cikin tashin hankali a jihar Kano ranar Juma’a bayan kashe wani jami’in hukumar tsaro na NSCDC Abdurrauf Sheriff, wanda ake zargin wasu ‘yan …
Kafatanin Al’ummar Unguwar Sabuwar Gandu dake jihar Kano da makotansu sun yi fitar dango zuwa wajen walimar taya ɗan su, na Allah mutumin Allah, gwarzo …
Babbar Kotun tarayya dake zamanta a Abuja ta umarci Bankin UBA “United Bank of Africa” da ya rike kudin Jihar Kano da ake zargin daraktan …