
Alfijr ta rawaito Tsohon shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari ne ya mika masa mulkin ga sabon shugaban kasa.
An rantsar da Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a matsayin shugaban Nijeriya.
Alkalin Alkalan Nijeriya ne ya rantsar da shi a dandalin Eagle da ke Abuja.
Sa’annan shi ma Kashim Shettima an rantsar da shi a matsayin mataimakin shugaban kasa.
A halin yanzu Tinubu shi ne shugaban Nijeriya na 16 kuma ya maye gurbin tsohon shugaban kasar Muhammadu Buhari.
Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a
Facebook. Alfijr Labarai
YouTube. Best Seller Channel
Twitter. @Musabestseller
Instagram. @musa_bestseller
Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai
https://chat.whatsapp.com/GdLiqZyHuSz5NhjdGoGRGZ