Auren So Da Kauna Mai Dadi! Yau Ake Gobe Sai Labari

IMG 20240102 WA0011

Iyalan Marigayi Ahmadu Soja Kurfi

Dana

Ousmana Ahmadu

Na Farin Cikin Gayyatar Yan Uwa Da Abokanan Arziki zuwa halartas Daurin Auren Yayansu

Zankadediyar Amarya

LAILA AHMED KURFI

Da

Arushin Angonta

HAMZA OUSMANA AHMAD

Wanda Za ayi Kamar Haka:-

Ranar Juma a 05/01/2024
Lokaci Karfe 2:30 Na Rana Bayan Idar Da Sallar Juma a, a Masallacin Juma a na Sultan Bello Anguwan Sarki Kaduna State.

Wannan Katin Gayyata ne Daga Yan uwa.

Wanda Bai Sami Damar Halasta Ba Ana Bukatar Addu arsa Ga Ango Da Amarya.

Sakon Alfijir Labarai Shi A kula Da Barayin Waya Dana Takalma, Domin suna Yin Shiga Kamar Wasu Mutanen Kirki.

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇

https://chat.whatsapp.com/IUuk7jeH4yvAkwOmbOCSfl

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *