Daga Baba Usman Gama Majalisar dattawa ta tabbatar da naɗin Zacch Adedeji a matsayin shugaban hukumar tattara haraji ta ƙasa (FIRS). Ministan harkokin wajen Najeriya …
Daga Baba Usman Gama Majalisar dattawa ta tabbatar da naɗin Zacch Adedeji a matsayin shugaban hukumar tattara haraji ta ƙasa (FIRS). Ministan harkokin wajen Najeriya …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu ya ware wa INEC Naira Biliyan 18 na zabukan Gwamnonin jihohi 3. Fadar shugaban kasa tace lokaci ya yi …
Daga Baba Usman Gama Rundunar ‘yan sandan jihar Benue ta kama wani magidanci mazaunin Korinya-City dake karamar hukumar Konshisha da ake zargin ya kashe matarsa. …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu ya mika ta’aziyyar sa ga iyalai, ƴan uwa da gwamnatin Kogi bisa rasuwar Ohinoyi na Ebira, wanda ya rasu …
Daga Baba Usman Gama Gwamnatin tarayya tace matatar man Kaduna za ta fara aiki gadan gadan a karshen 2024. Motocin da aka sayowa ‘yan majalisar …
Daga Baba Usman Gama Babban Sifeton ‘yan sanda ya bayar da umarnin wajibcin yi wa masu raunin harbin bindiga aiki, ba tare da jiran rahoton …
Daga Baba Usman Gama Hukumar EFCC ta kama tsohon gwamnan babban bankin Najeriya Emefiele. Majalisa ta bukaci a yi gwanjon barikokin ‘yan sanda. Gwamnan Kano, …
Daga Baba Usman Gama Hedkwatar tsaro ta ƙasa ta bayyana cewa dakarun soji sun kashe ‘yan ta’adda sama da 100 a wani luguden wuta ta …
Daga Baba Usman Gama Kotun Koli ta tabbatar da nasarar Bola Tinubu a matsayin shugaban kasa. Shugaba Tinubu yace nasarar da ya samu a kotu …
Daga Baba Usman Gama Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya aikewa majalisar dattawa wasiƙa kan naɗin sabon shugaban hukumar yaƙi da rashawa (ICPC). Kotun ƙoli …
Daga Baba Usman Gama Kwamitin shugaban kasa yace karbar haraji daban daban shine dalilin durkushewar masana’antu a fadin kasa. Sojoji sun kashe ‘yan fashi da …
Daga Baba Usman Gama Gwamnatin tarayya za ta fito da wani tsarin don farfaɗo da darajar naira. Majalisar Wakilai ta umarci gwamnan Babban Bankin Najeriya, …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu yace lokacin yajin aiki a makarantu a Najeriya ya zo karshe yayin da gwamnatinsa za ta fara aiwatar da …
Daga Baba Usman Gama Gwamnatin tarayya ta ce za ta fara yiwa ƙananan ‘yan mata rigakafin ƙwayar cutar HPV mai haddasa kansar mahaifa. Kotun daukaka …
Daga Baba Usman Gama Mai shari’a Musa Dattijo, Alkalin kotun koli, zai yi ritaya a ranar 27 ga watan Oktoba kamar yadda mai magana da …
Daga Baba Usman Gama ’Yan bindiga sun sako 1 daga cikin masu p} yiwa kasa hidima (NYSC) mata 7 da suka yi garkuwa da su …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu ya ce gwmnatinsa na gudanar da tsare-tsare da manufofi da nufin samar wa ‘yan ƙasar ci gaba mai ɗorewa. …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu ya amince naɗin Mr. Shaakaa Chira, a matsayin sabon Babban mai Binciken Kuɗi na Ƙasa. Gwamnatin Najeriya za ta …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu ya bada umarnin biyan Malaman Jami’o’i albashin su da aka rike lokacin yajin aiki. Shugaba Tinubu ya nada Adewale …