Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Category: Zaɓe

ALFIJIR 1
Labarai, Zaɓe

INEC ta bayyana wanda ya lashe zaben gwamnan Jahar  Imo

Posted onNovember 12, 2023November 12, 2023

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC bayyana gwamnan jihar Imo, Hope Uzodimma, a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar da aka gudanar …

IMG 20231111 131548
Labarai, Zaɓe

Yan Daba Sun Bude Wuta Akan Masu Zabe Da Kuma Yadda Ake Hada Hadar Saiyan Kuri’u

Posted onNovember 11, 2023November 11, 2023

Wasu ’yan bangar siyasa sun bude wa jama’a wuta tare da sace kayan zabe a yayin da ake gudanar da zaben gwamnan jihar Bayelsa Alfijir …

📸Umar Abdullahi Ganduje
Labarai, Zaɓe

Jam’iyyar PDP Ta Gargadi Ganduje Kan Zuwa Rumfunan Zabe A Bayelsa

Posted onNovember 11, 2023November 11, 2023

Jam’iyyar PDP reshen jihar Bayelsa ta yi kakkausar suka kan ziyarar da shugaban riko na jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, zai kai jihar …

Screenshot 20231016 165322 com.facebook.katana edit 7545476049888
Labarai, Zaɓe

Yanzu Yanzu: Kotu Ta Kori Sanata Ishaka Abbo Na Jam’iyyar APC

Posted onOctober 16, 2023October 16, 2023

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta soke zaben dan majalisar dattawa mai wakiltar Adamawa ta Arewa a majalisar dokokin kasar, Ishaku Abbo. Alfijir Labarai …

Labarai, Zaɓe

Kotu ta kori Gwamnan APC na Jihar Nasarawa ta bayyana Ɗan Takarar  PDP a matsayin Gwamna

Posted onOctober 2, 2023October 2, 2023

Tirabunal ta kori Gwamna Sule ta kuma ce ɗan takarar PDP ne ya lashe zaɓen Nassarawa Alfijir Labarai ta rawaito Kotun sauraren kararrakin zaben gwamna …

Screenshot 20230930 162937 com.android.chrome edit 6017587783456
Labarai, Zaɓe

Kotun jihar Sokoto ta tabbatar da nasarar gwamnan Ahmad Aliyu

Posted onSeptember 30, 2023September 30, 2023

Kotun ta kori karar da ɗan takarar jam’iyyar PDP, Saidu Umar ya shigar, inda yake kalubalantar sakamakon zaɓen ranar 18 ga watan Maris. Alfijir Labarai …

Labarai, Zaɓe

Barr Olisa Agbakoba yace hukuncin zaben Kano cike yake da kura-kurai

Posted onSeptember 22, 2023September 22, 2023

Tsohon Shugaban Kungiyar Lauyoyin Nigeria Barrister Olisa Agbakoba (SAN) ma ya jaddada cewa Hukuncin da Kotun Sauraren Kararrakin Zaben Jihar Kano ta yanke kan zaben …

Labarai, Zaɓe

Kotu ta amince da zaben Caleb Mutfwang na PDP a matsayin Gwamnan Filato

Posted onSeptember 22, 2023September 22, 2023

Hukuncin ya tabbatar da zaben da ya bayyana Mutfwang a matsayin wanda ya lashe zaben da kuri’u 525,299 yayin da Yilwatda ya samu kuri’u 481,370. …

Labarai, Zaɓe

Kurunkus: Kotu ta yanke hukuncin zaben gwamnan jihar Bauchi

Posted onSeptember 20, 2023September 20, 2023

Kotun sauraron korafe-korafen zaɓen gwamnan jihar Bauchi, a yau ta tabbatar da nasarar da gwamna Bala Mohammed na jam’iyar PDP, ya samu a zaɓen ranar …

Labarai, Zaɓe

Kotu ta yanke hukunci kan zaɓen gwamnan jihar Zamfara

Posted onSeptember 18, 2023September 18, 2023

Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Zamfara ta kori karar da jam’iyyar APC ta shigar, ta kuma tabbatar da nasarar Dauda Lawan, a matsayin halastaccen …

Shugaba Tinubu, Zaɓe

Shugaban Najeriya Bola Tinubu Ya Magantu Akan Shari’ar Zabe

Posted onSeptember 8, 2023September 8, 2023

ƙara samun ƙwarin guiwar yin aiki ga ƙasa tuƙuru ba tare da nuna bambanci, ɓangaranci, ƙabilanci, addinanci ko nuna fifiko ba. Alfijir Labarai ta rawaito …

Labarai, Zaɓe

Kotu Ta Tabbatar Da Nasarar Tinubu A Zaben Shugaban Kasa

Posted onSeptember 6, 2023September 6, 2023

Hakan ya biyo bayan yanke hukuncin karshe da kotun ta yi ranar Laraba a Alfijir Labarai ta rawaito Kotun sauraron kararrakin zaben Shugaban Kasa ta …

Labarai, Zaɓe

Kotun sauraren kararrakin zabe tayi watsi da Karar dake Kalubalantar Nasarar Zaben Abdulmumini Jibrin

Posted onSeptember 6, 2023September 6, 2023

Kotun sauraren kararrakin zabe ta Majalisar Tarayya da ke zamanta a Kano a ranar Laraba ta yanke hukuncin cewa Muhammad Saidu Kiru na jam’iyyar APC …

Labarai, Zaɓe

Alhassan Ado Doguwa Ya Lashe Zaɓen Tudunwada Da Doguwa

Posted onApril 15, 2023April 15, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta INEC ta bayyana Alhassan Ado Doguwa, a matsayin wanda ya lashe zaben mazabar Doguwa da Tudunwada. Jami’in …

Labarai, Zaɓe

Gawuna Ya Taya Zababben Gwamnan Kano, Abba Gida Gida Murnar Lashe Zaɓe

Posted onMarch 29, 2023March 29, 2023

Alfijr ta rawaito mataimakin gwamnan jihar Kano kuma dan takarar gwamna na jam’iyyar All Progressives Congress, Dr. Nasiru Yusuf Gawuna ya taya zababben gwamnan jihar, …

Labarai, Zaɓe

Saura Kananan Hukumomi 2 A Kammala Tattara Sakamakon Zaɓen Gwamna A Kano

Posted onMarch 20, 2023

Jam’iyyar NNPP ce ke kan gaba da kuri’u sama da 100k yayin da ‘yan jihar Kano ke jiran sakamakon karamar hukumar Dala ta Kano, wanda …

Labarai, Zaɓe

Yadda Take Kasancewa A Wajen Tattara Sakamakon Gwamna A Kano

Posted onMarch 19, 2023March 19, 2023

Jam’iyyar New Nigerian Peoples Party (NNPP) a halin yanzu tana da sama da kuri’u 30,000 a gaban abokin hamayyarta na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) …

Labarai, Zaɓe

Sakamakon Zaben Gwamnan Kano A Kananan Hukumomi 10 Daga Inec

Posted onMarch 19, 2023March 19, 2023

Alfijr ta rawaito yadda hukumar zabe mai zaman kanta INEC ke bayyana sakamakon zaben a cibiyar tattara sakamakon zaben jihar Ga cikakken bayani: RANO ADP …

Labarai, Zaɓe

Jami’an Tsaro Sun Harbe Tsohon Kansila Bayan Ya Yi Yunkurin Sace A Kwatin Zabe A Kano

Posted onMarch 18, 2023

Alfijr ta rawaito Jami’an tsaro sun harbe wani tsohon kansila da yayi Yunkurin satar akwati har lahira a garin Getso dake karamar hukumar Gwarzo a …

Labarai, Zaɓe

Ma’aikatan Zaɓe Da Ƴan Jarida Sun Sha Da Ƙyar A Wata Mazaɓa A Kano

Posted onMarch 18, 2023

Alfijr ta rawaito Rahotanni daga Jihar Kano sun bayyana cewa an samu wata hatsaniya a mazaɓar Ja’oji har wasu ma’aikatan zaɓe da ƴan jarida suka …

Posts pagination

‹ 1 2 3 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab