Skip to content

Alfijir Labarai

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Category: Zamfara

FB IMG 1752685346814
Labarai, Zamfara

Rikicin Duniya: Kotu ta tsige dan majalisa saboda sauya sheka daga PDP zuwa APC

Posted onNovember 2, 2025November 2, 2025

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta tsige dan majalisa Abubakar Gummi, wanda ke wakiltar mazabar Gummi/Bukkuyum ta jihar Zamfara, saboda sauya sheka daga jam’iyyar …

IMG 101605 31825 1756631792330
Labarai, Zamfara

Ibtila’i! Koƙarin tsere wa ƴan bindiga Mutum 16 sun rasu a haɗarin kwale-kwale a Zamfara

Posted onAugust 31, 2025August 31, 2025

Ana ci gaba da ƙoƙarin nemo gawarwakin mutanen ƙauyen Dan-Maga da haɗarin kwale-kwale ya rutsa da su a wani kogi, yayin da suke ƙoƙarin tsere …

IMG 20250306 145810
Labarai, Zamfara

Gwamna Zamfara Ya Nada Sabon Shugaban Ma’aikatan jihar

Posted onMarch 6, 2025March 6, 2025

Gwamna Dauda Lawal ya amince da nadin Yakubu Sani Haidar a matsayin babban shugaban ma’aikatan jihar Zamfara. Nadin wanda ke fara aiki nan take, ya …

IMG 20250106 WA0881
Labarai, Zamfara

Ibtila’i! Mazauna Kauyuka A Zamfara Sun Tsere Yayin da ‘Yan Bindiga Suka Tilasta Musu Biyan Harajin Milyan N172m.

Posted onJanuary 6, 2025

Daga Aminu Bala Madobi An tilastawa jama’a da dama barin gidajensu yayin da rahotanni suka ce ‘yan bindiga sun saka harajin Naira miliyan 173 a …

Minista
Labarai, Zamfara

Gwamnatin Nijeriya ta bada umarnin ci gaba da haƙar ma’adinai a Zamfara

Posted onDecember 23, 2024December 23, 2024

Alake ya ce ɗaga dokar zai ba da damar sa ido kan harkar haƙar ma’adinai a jihar Zamfara. Alfijir labarai ta rawaito gwamnatin tarayyar Nijeriya …

Lawan V Matawalle
Labarai, Zamfara

Zamfara: Zargin Juna Da Hannu A Ta’addanci Ya Yi Kamari Tsakanin Gwamna Da Minista A Jihar

Posted onSeptember 27, 2024September 27, 2024

Takaddama a jihar Zamfara kan yadda matsalolin sha’anin tsaro ke kara tabarbarewa duk da kokarin da gwamnati da jami’an tsaro ke yi na ganin an …

best seller i
Labarai, Zamfara

Tirka-Tirka: APC Ta Roki Gwamnatin Nijeriya Ta Ayyana Dokar Ta Ɓaci A Jihar Zamfara

Posted onSeptember 22, 2024September 22, 2024

Jam’iyyar adawa ta APC reshen jihar Zamfara ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta ayyana dokar ta baci a jihar domin bada damar samun …

Zamfara Boat
English, Zamfara

Breaking! 40 dead in Zamfara boat mishap – official

Posted onSeptember 16, 2024September 16, 2024

The Zamfara State Government has confirmed the death of 40 people following a boat mishap in Gummi Local Government Area of the state. A boat… …

FB IMG 1725011574674
Labarai, Zamfara

Da Dumi-Duminsa! Al’umma Sun Hallaka Yan Ta’adda 37 A Zamfara

Posted onAugust 30, 2024August 30, 2024

Al’ummar Ƙauyen Matusgi da ke Talatar Mafara a jihar Zamfara sunyi nasarar hallaka ‘yan bindiga 37 Alfijir Labarai ta rawaito lamarin ya faru ne bayan …

Screenshot 20240828 165521 Facebook
English, Zamfara

Investigation: No evidence planes drop arms for gold in Zamfara

Posted onAugust 28, 2024August 28, 2024

Locals and security sources also offered hints on how the bandits operating in the state acquire weapons Interviews with locals, security agents, aviation experts, government …

FB IMG 1703741056310
Labarai, Zamfara

Gwamnatin Zamfara ta yi bayani kan dalilan rufe kasuwannin dabbobi

Posted onDecember 28, 2023December 28, 2023

Gwamnatin jihar Zamfara a arewa maso yammacin Najeriya ta bayyana dalilin rufe wasu kasuwannin dabbobi a jihar. Alfijir labarai ta rawaito a ranar Laraba ne …

📸Lawan Da Matawalle
Labarai, Zamfara

Wata Sabuwa! Kotu Ta Soke Zaben Gwamnan Lawan Na Zamfara

Posted onNovember 16, 2023November 16, 2023

A cewar kotun, hukuncin da Kotun sauraron kararrakin zaben Gwamnan ya yi a baya, wanda ya tabbatar da nasarar Dauda, bai yi la’akari da hujjar …

Labarai, Zamfara

An ba da umarnin rufe kasuwa nan take bayan harin ƴan bindiga kan fadar sarki

Posted onOctober 27, 2023October 27, 2023

Wasu ‘yan bindiga da dama sun kai hari fadar Sarkin Maru Abubakar Gado Maigari inda suka kashe wani mai gadin fadar a daren Laraba. Alfijir …

FB IMG 1697364716694
Labarai, Zamfara

Labari Mai Dadi! Sojoji sun ceto daliban Jami’ar Gusau wadanda aka sace jiya

Posted onOctober 15, 2023October 15, 2023

Rundunar sojin Nijeriya ta bayyana cewa ta ceto dalibai hudu na Jami’ar Tarayya da ke Gusau wadanda aka sace a ranar Asabar 14 ga watan …

IMG 20231002 WA0118
Labarai, Zamfara

Sanata ya Bada Tallafin miliyan 1 da Buhu 30 na kayan abinci ga Iyalan ɗan jaridan da aka kashe

Posted onOctober 2, 2023October 2, 2023

Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Sanata Abdulaziz Yari Abubakar ya bayar da gudun muwar kudi Naira miliyan daya da buhunan hatsi 30 ga iyalan marigayi Hamisu …

Labarai, Zamfara

Ministan Tsaron Najeriya Ya Fusata Ya Tura Sojojin Sama Dana Kasa Zamfara

Posted onSeptember 25, 2023September 25, 2023

Bello Matawalle ya sha kakkausan suka a lokacin da yake gwamnan jihar Zamfara sakamakon tabarbarewar tsaro a jihar. Alfijir Labarai ta rawaito Karamin Minista a …

Labarai, Zamfara

Dan Majisar Taraiya Ya Bada Tallafin Babur 600 da Motoci 50 Don Rage Radadi A Bikin Kwanaki 100

Posted onSeptember 24, 2023September 24, 2023

Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Cikin kayayyakin da aka raba sun hada da injinan POS 50, na’urorin samar da wutar lantarki 120, da injin din dinki …

Labarai, Zamfara

Ibtila’i! Sace ɗaliban Zamfara babban abin kunya ne – In Ji Amnesty

Posted onSeptember 23, 2023September 23, 2023

Ya kamata a ceto su daga hannun waɗannan mutane waɗanda suke cutar da su suna kashe su, sun hana su noma, suna yi wa matansu …

Labarai, Zamfara

Gwamnan Zamfara Ya Ɗauki Tsatstsauran Mataki Akan Tsaro A Jihar

Posted onSeptember 8, 2023September 8, 2023

Ya ƙara da cewa, jami’an tsaron da ke sintiri a waɗannan hanyoyi sun haɗa da sojojin ƙasa, sojojin sama da ‘yan sanda Alfijir Labarai ta …

Labarai, Zamfara

Sojoji Sun Kwato Mutane 9 Da Aka Yi Garkuwa Da Su Tare Da Kwato Kudin Fansa A Zamfara

Posted onAugust 8, 2023August 8, 2023

Sojoji sun samu nasarar karbo mutane 9 da ƴan bindiga suka yi garkuwa da su tare da ƙwato kuɗaɗe da makamai a ƙauyen Gadazaima na …

Posts pagination

1 2 ‹
© 2025 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab