DA ƊUMI-ƊUMI: Gwamna Kano ya kori Kwamishinan Ƙasa da kuma Ogan Boye

Gwamnan Jihar Kano, Abba Yusuf ya kori Kwamishinan Kasa da Tsare-tsaren Gari, Adamu Kibiya tare da Mai bashi Shawara kan Harkokin Matasa da Wasanni, Aliyu Imam, wanda aka fi sani da Ogan Boye.

An kore sune bisa munanan kalamai da suka furta a jiya Alhamis a wajen addu’a ta musamman.

Ƙarin bayani na nan tafe…

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijir Labarai 👇

https://chat.whatsapp.com/FNim39ly65N2CzcTt8FgWb

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *