Kungiyoyin kwadago na kasa sun ba da sanarwar shiga yajin aikin sai baba-ta-gani, daga ranar Talata 3 ga watan Oktoba a fadin kasar.
Kungiyoyin NLC da TUC sun bayyana hakan ne yayin wani taron manema labarai da suka kirada yammacin ranar Talata a
babban birnin tarayya Abuja.
Sun bukaci rassansu na jihohi su harhado kan ‘yan kwadago da sauran jama’a don gudanar da jerin zanga-zanga a fadin Kasar nan.
Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijir Labarai 👇
https://chat.whatsapp.com/FNim39ly65N2CzcTt8FgWb