Gwamnan Kano ya ce a halin yanzu gwamnatin jihar tana daukar nauyin dalibai kimanin 2,600 da ke karatu a jami’o’i daban-daban, a kasashe 14.
Gwamna Abba ya bayyana haka ne a ranar Alhamis a wajen bude taron baje kolin kungiyar EU karo na farko a nahiyar Afirka, a Afficent Event Centre dake Kano.
Abba ya ce gwamnatinsa za ta hada gwiwa da masu ruwa da tsaki, ciki har da kasashen Turai don kara bude kofa ga jama’ar jihar.
Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijir Labarai 👇
https://chat.whatsapp.com/KpTjEvHUjd3CVzIQp8CSkZ
Mi zaihana ayi amfani da kudin a makarantunmu na kano Nigeria dan Yaran su tsaya kano suyi karatun.
Maimakon tura kudin kasashen yaje kuma makarantun Jaha da Tarayya a kano suna bukatar kudin kuma ana iya samun biyan bukata hiye da karatun a waje wanda ke ciccike da matsalar tarbiya.