Ibtila’i! Gobara Ta Tashi A Tashar Lantarki Ta Ɗan Agundi A Kano

Screenshot 20240310 202916 com.android.chrome edit 3103182815671

Daga Aminu Bala Madobi

Hukumar rarraba hasken wutar lantarki ta shiyyar Kano (TCN) ta tabbatar da tashin gobara a tasharta  dake unguwar Ɗan Agundi a birnin Kano.

Alfijir labarai ta rawaito Kakakin hukumar na shiyyar kano Adam Umar ne ya tabbatar da hakan a zantawar sa da manema labarai, inda ya ce ba zai iya cewa komai ba akan batun har sai sun gama tattara bayanai.

Dan Agundi fida na cikin manyan tashoshin Lantarkin dake bawa kwaryar birnin Jihar Kano wutar lantarki, lamarin da wasu ke ganin  yiwuwar a daɗa samun ƙarancin wutar a sakamakon wannan ibtila’in Gobarar.

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijir Labarai 👇

https://chat.whatsapp.com/CJ2q8cmhhOxFY6OEgwV5vk

Slide Up
x

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *