Innalillahi Wa Inna Ilaihi Raji un! Allah Ya Yiwa Mahaifiyarsu Ado Gwanja Rasuwa

FB IMG 1716921765549

Allah ya yiwa mahaifiyar tsohon Shugaban Kungiyar masu Shirya Fina finai ta Jihar Kano, Alhaji Sa’idu Isah Gwanja, wadda kuma ita ce kishiyar mahaifiyar mawaki Ado Isah Gwanja.

Hajiya Binta rasuwa a yau Talata bayan ta karya kumallo sai ta koma barci, har lokacin tashin barcin ya yi aka ba ba ta tashi ba.An tabbatar da rasuwarta ne da misalin karfe 12:38 na rana.

Hajiya ta rasu ne tana da shekara 82, a gidan da ake Naibawa Layin Danhassan cikin garin Kano, ta bar ‘ya’ya biyu, Sa’idu da kanwar sa.

An yi jana’izar ta a unguwar Fagge cikin garin Kano. Muna Addu’ar Allah ya jikan ta, ya bawa yaya da iyalanta hakurin rashinta amin.

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇

https://chat.whatsapp.com/F9mRRuOf58G3MlLKsNCJbL

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *