Jami’an Tsaro Sun Kame Wasu Yan Dab Dauke da Makamai tare da Niyyar Tarwatsa Zabe a Kano
Alfijir labarai ta rawaito daga yankin karamar hukumar kunchi wajan zaben cike gurbi yanzu haka kwamishinan yansandan jihar kano hadi giwa da tawagar Jami ‘an tsaro sun yi nasarar kame wasu matasa dake kokarin shiga yankin.
Kucigaba da biniyarmu domin Jin yadda take wakana yayin zaben cike gurbi dake wakana a Wasu kanan hukumomi a nan Kano.


Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇
https://chat.whatsapp.com/H3iC9eVfJI012LJzvCQn5V