Jami’ar Yusuf Maitama Sule ta Soke Jarrabawar Da Za a Gudanar Ranar Litinin 10 January

 Jami’ar Yusuf Maitama Sule ta Dage Jarrabawar Da Za a Gudanar Ranar Litinin 10 January. 

Best Seller Channel 

Best Seller Channel 

Jami’ar Yusuf maitama Sule A ci gaba da matakin da masu yin sana’ar a-daidaita-sahu suka dauka na shiga yajin aikin, 

Jami’ar ta yanke shawarar dakatar da duk jarrabawar da aka shirya gudanarwa tun da farko da misalin karfe 8-11 na safiyar Litinin 10 ga watan Janairu, 2022. 

Kwamitin jarrabawar Jami’ar. daga baya za a tuntubi mataimakin shugaban  domin yanke hukunci kan makomar sauran jarrabawar da aka yi a ranar.

Best Seller Channel 

 Sa hannun, Yau Datti 

Shugaban Kwamitin Jarrabawar Jami’a

Slide Up
x