Jam’iyyar APC Ta Bayyana Cewar Ita Bata Ma San An Fara Shari’ar Ba

Alfijr ta rawaito Jam’iyyar APC ta Kano ta ce, ita bata ma soma shari’a da jam’iyyar NNPP kan zaben Gwamnan Kano ba.

Kakakin Jam’iyyar Ahmad S. Aruwa ne ya bayyana hakan lokacin da aka nemi yayi karin bayani kan shari’ar zaben a Kotun karbar korafe-korafen zaben.

Freedom Radio

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

Facebook. Alfijr Labarai
YouTube. Best Seller Channel
Twitter. @Musabestseller
Instagram. @musa_bestseller

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇

https://chat.whatsapp.com/G1wNveF9mGU7jec5mWhFvZ

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *