Kotun Tarayya Dake Kano Ta Bayyana Cewa karar Da Bangaren Sarki Aminu Ado suka Shigar Tana Da Hurumin A Saurare

FB IMG 1716833360872

Alkalin Kotun mai shari’a Liman Mohammed ne ya bayyana haka a hukuncin da ya zartar a yau

Za a iya tuna cewa bangaren gwamnati Kano sun kalubalanci cewa sarki Aminu Ado ba shi da hurumin shigar da kara saboda babu dokar da ta nada shi a matsayin Sarki, don haka ba shi da hurumin shigar da kara kan abin da ya shafi sarautar Kano, don haka Kotun kar ta yi watsi da shari’ar kat ta saurare su

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇

https://chat.whatsapp.com/ELQRQyq1zGn7zpAVP8DwNj

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *