Gwamnatin Kano ta biya tallafin Naira Naira dubu dari biyar 500,000 ga kowane Mahajjata da suka yi rajista da KNPWB.
Alfijir labarai ta rawaito Gwamnan ya biya tallafin ne ga kowane maniyyatan da ke da niyyar zuwa aikin Hajjin bana a karkashin inuwar hukumar jin dadin alhazai ta jihar Kano.
Gwamnatin Kano ta dauki matakin ne domin rage wahalhalun da Alhazai ke fuskanta ta fuskar biyan ragowar kudaden kudin Hajji kamar yadda NAHCON ta umarta.
Cikakkun bayanai na nan tafe…
Time Express
Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a
https://twitter.com/Musabestseller?s=09
https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165
https://www.threads.net/@alfijirlabarai
https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12
https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag
Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijir Labarai 👇
https://chat.whatsapp.com/CJ2q8cmhhOxFY6OEgwV5vk