Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta ce jihohi 19 da kuma gurare 56 a fadin kasar nan na iya fuskantar ruwan sama mai karfin gaske wanda zai iya haifar da ambaliya a cikin wannan wata na Agusta.
Alfijir Labarai ta rawaito Ibrahim Farinloye, kodinetan hukumar NEMA na yankin Legas ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar a yau Litinin a Legas
Farinloye ya lissafa jahohi da guraren kamar haka: Delta: Aboh, Jihar Ekiti; Ado Ekiti, Jihar Ondo; Akure, Idanre, Ifon, Iju Itaogbolu, Ogbese, Owo, Owena, Ondo
Sauran ya ce sun hada da: Jihar Legas; Apapa, Badagry, Eti Osa, Ikeja, Ikorodu, Ikoyi, Lagos Island, Ojo Lagos, Surulere; Anambra; Atani; Ogun; Ifo, Ota, Sagamu; Jihar Nasarawa; Lafia, Wamba da Cross River; Ikom, Ogoja.
Sauran, a cewar sa su ne: Jihar Legas; Apapa, Badagry, Eti Osa, Ikeja, Ikorodu, Ikoyi, Lagos Island, Ojo Lagos, Surulere; Anambra; Atani; Ogun; Ifo, Ota, Sagamu; Jihar Nasarawa; Lafia, Wamba da Cross River; Ikom, Ogoja.
Farinloye ya ƙara da Jihar Bauchi: Jamaare, Misau, Azare, Itas ,Kafin Madaki,Kari, Kirfi, Tafawa Balewa, Katagum; Jigawa; Hadejia, Miga; Jihar Osun; Ilesa, Oshogbo da Kwara; Kosubosu.
Sauran ya ce su ne Zamfara; Anka, Bungudu, Gusau; Jihar Sokoto; Goronyo; Adamawa; Numan, Shelleng; Taraba: Serti; Benue; Ito, Katsina-Alan, Vande-Ikya; Jihar Imo: Oguta, Orlu da kuma jihar Abia; Ugba.
Daily Nigerian
Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a
Facebook. Alfijir Labarai
YouTube. Best Seller Channel
Twitter. @Musabestseller
Instagram. @musa_bestseller
Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijir Labarai 👇
https://chat.whatsapp.com/Jmw5CBsPV6H3DbSgnlFUHM