Rusau: Gwamnatin Lagos Ta Fara Rusa Wasu Gine-Gine

Alfijir Labarai ta rawaito gwamnatin jihar Legas ta fara shirin kawar da wasu gine-ginen da ke cikin mawuyacin hali a kasuwar Alaba da ke karamar hukumar Ojo ta jihar.

Tawagar jami’an tsaro na hukumar kula da gine-gine ta jihar Legas (LASBCA) sun fara atisayen hadin gwiwa a ranar Juma’a, 16 ga watan Yuni, 2023.

Tawagar da ta zagaya domin sake rufe wasu gine-gine da aka yiwa lakabi da mabambanta a baya.

LASBCA, ta ce matakin shine don hana bala’i.

Sun shawarci mazauna garin kan bukatar ficewa daga cikin gine-ginen da suka lalace wanda suka ce ya zama mai hadari ga mazauna.

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

Facebook. Alfijr Labarai
YouTube. Best Seller Channel
Twitter. @Musabestseller
Instagram. @musa_bestseller

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇

https://chat.whatsapp.com/GdLiqZyHuSz5NhjdGoGRGZ

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *