EFCC, Labarai EFCC Zata Gurfanar Da Tsohon Gwamnan Jihar Kogi A Kotu Kan Zargin Karkatar Da Biliyan 80 Posted onFebruary 7, 2024February 7, 2024 Ƙasa da kwanaki bakwai bayan saukarsa daga Gwamnan Jihar Kogi, Yahaya Bello zai gurfana gaban kotu, kan tuhuma da zargin karkatar da Naira biliyan 80 daga aljihun gwamnati …