Ilimi, Labarai Gwamnan Kano ya kaddamar da rukunin dalibai su 590 da za su amfana da shirin tallafin karatun digiri na biyu Posted onNovember 13, 2025November 13, 2025 Daga Aminu Bala Madobi Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya kaddamar da zagaye na biyu na dalibai 590 da za su amfana da …