Gwamnatin Kano, Labarai Gwamnatin Kano Ta Samar Da Hanyoyin Da Za a Bi Sakamakon Fara Aikin Gadar Tal’udu Posted onApril 19, 2024April 19, 2024 A kokarin gwamnatin jihar Kano na rage cunkoson ababan hawa a cikin birnin Kano sakamakon fara aikin gadar sama, yanzu haka an kammala kananun tituna …