Katsina, Labarai Gwamnan Katsina Radda ya bada Umarnin rufe makarantun Jihar nan take Posted onNovember 21, 2025November 21, 2025 Gwamnan Jihar Umaru Dikko Radda ya bada wannan umarnin ne biyo bayan tabarbarewar tsaro tare darkuwa da Dalibai da ake samu a halin yanzu. A …