Labarai, Majalisar Dattijai Najeriya: Majalisar Dattawa ta amince da kudurin gyaran dokar zabe bayan zaman awanni biyar Posted onFebruary 4, 2026February 4, 2026 Majalisar Dattawa a ranar Laraba ta amince da kudurin gyaran Dokar Zabe bayan shafe awanni biyar ana tattauna shi sashi-sashi. Kudurin shi ne kaÉ—ai abin …