Kano, Labarai Gwamnatin Kano ta fara kwashe tarin yara da ke rayuwa a kasuwanni da ƙasan gadoji a jihar. Posted onDecember 31, 2024December 31, 2024 Gwamnatin ta fara ɗaukar matakin ne a jiya Litinin, inda ta samar da wani sansanin ajiyewa da kuma tantance yaran. Shugaban hukumar Hisbah a jihar, …