
A wani yunƙuri na taimako da jin-ƙai ga iyalan abokan karatu da su ka rasu, ƙungiyar tsoffin ɗalibai na makarantar share fagen shiga jami’a, CAS …
A wani yunƙuri na taimako da jin-ƙai ga iyalan abokan karatu da su ka rasu, ƙungiyar tsoffin ɗalibai na makarantar share fagen shiga jami’a, CAS …
Daga A’isha Salisu Ishaq Gwamnatin jihar Kano ta ce ta na yin duk mai yiwuwa domin magance Siyasar cin mutuncin mutane musamman a gidajen Radio …
Gwamnan Jihar Kano ya baiwa wasu daga cikin kungiyoyin Yan jaridu tallafin shinkafa buhu 450 Alfijir labarai ta ruwaito wannan na ƙunshe cikin wata sanarwa …
Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da aikin gyaran titin da ya tashi daga club road zuwa titin airport a karkashin shirinsa na gyara …
Gwamnan jihar Kano ya dakatar da shugaban ma’aikata na riko, kuma babban sakatare, Salisu Mustapha, bisa zargin da ake na zabtare wa ma’aikata albashi da …
Kwamishinan Labarai da Harkokin Cikin gida na Kano, Kwamared Ibrahim Abdullahi Waiya ya jaddada ƙoƙarin gwamnatin jihar na bunƙasa ƙwarewa a harkar yaɗa labarai. Waiya …
Shugaban majalisar malamai ta Kasa Sheik Ibrahim Khalil ya bayyana cewa bayan zama da dukkanin bangarorin da danbarwar Sabon masallacin Sahaba dake kundila a Kano, …
Ba a tabbatar da adadin mutanen da su ka rasa rayukansu ba, yayin da wasu su ka jikkata bayan da wata tirela ta fadi a …
Gwamna Yusuf ya naɗa mai jawa Sheikh Karubullah Nasiru Kabara baki a gidan Sarki ,da Sheikh Ali Dan Abba da Sheikh Dan Almajiri mukamai Gwamnan …
Daga Aisha Salisu Ishaq Gwamnatin Najeriya ta hannun Hukumar kula da sufurin jragen sama ta ƙasar (NCAA) ta sanar da dakatar da ayyukan kamfanin jirgin …
Daga A’isha Salisu Ishaq Ayyukan sauka da tashin jiragen sama sun dawo daidai, bayan tsaikon da aka samu na wasu sa’o’i sakamakon faduwar da jirgin …
Shugaban kwamitin gidaje da muhalli na Majalisar Wakilai, Abdulmumin Jibrin Kofa, ya yi kira da a gaggauta sulhunta tsakanin tsohon gwamnan jihar Kano Rabiu Musa …
Wani lauya mai zaman kan sa a jihar Kano Barista Haruna Musa Muhammad, ya yi ƙorafi a gaban babbar kotun tarayya da ke zamanta a …
Gwamnatin Tarayya sanar da ɓullar cutar murar tsuntsaye a Ƙaramar Hukumar Gwale Jihar Kano. Sanarwar da Babban Jami’in Lafiyar Dabbobi ta Najeriya, ya fitar ta …
Daga Aminu Bala Madobi A karon farko, Gwamnatin jihar Kano ta sanya hannu kan yarjejeniyar fahimtar juna da wani kamfanin ƙasar China mai suna Kodong …
Sabon mai baiwa Gwamnan Kano shawara kan aiyuka, Injiniya Ahmad Ishaq Bunkure ya rasu, kwana ɗaya da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya rantsar da shi …
Tsohon Kwamishinan Kananan Hukumomin na jihar Kano kuma dan takarar mataimakin Gwamna a jam’iyyar APC a zaben shekarar 2023, Murtala Sule Garo ya bayyana damuwa …
A wani mataki na taya murna, Alh Lawan Badamasi (Galadiman Gezawa) ya jinjinawa Gwamna Engr. Abba Kabir Yusuf bisa cika shekaru 62 a duniya, inda …
Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya rantsar da karin sabbin kwamishinoni bakwai da masu bashi shawara na musamman goma sha uku da kuma manyan sakatarorin …