Labarai Gwamnatin Najeriya ta baiwa dalibar da ta lashe gasar Ingilishi ta duniya kyautar dubu 200 Posted onAugust 29, 2025August 29, 2025 Gwamnatin Tarayya ta baiwa Nafisah Abdullahi, wadda ta lashe gasar TeenEagle Global Finals, kyautar N200,000. Ministan Ilimi, Dakta Tunji Alausa, ne ya mika wannan lambar …