Al amuran Yau Da Kullum, Labarai “Ba Tinubu bane ke shugabantar ƙasar mu ba, Trump ne ke mana mulkin mallaka” — Naja’atu ga Tinubu Posted onDecember 30, 2025December 30, 2025 Daga Aminu Bala Madobi Fitacciyar ‘yar gwagwarmayar siyasa, Hajia Naja’atu Mohammed, ta fito fili ta bayyana ra’ayinta mai zafi kan halin da Najeriya ke ciki, …